Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya ce suna shirin jawo tsofaffin mambobin jam'iyyar domin su dawo gida ciki har da Peter Obi Obi.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun tafka babban kuskure ta hanyar sake zaben jam'iyyar APC a 2023.
Yayin da ake cikin mummunan yanayi a Najeriya, tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasano ya nemo mafita ga rashin shugabanci da ake fama da shi a kasar.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta sha alwashin dawowa kan madafun ikon kasar nan a shekarar 2027. PDP ta shirya kwace mulki a hannun APC.
Shugaban NNPO reshen jihar Kano, Hashinu Dungurawa ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa hukumar EFCC ta fara bincikar Kwankwaso kan wasu kuɗaɗe na kamfe.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Doyin Okupe ya bayyana yadda mai gidansa ya gargadi gwamnatin Muhammadu Buhari kafin barin mulki.
Wasu gungun mambobin APC mata sun yi zanga-zanga a hedkwatar jam'iyyar APC da ke birnin tarayya Abuja, sun bukaci shugabar mata ta ƙasa ta ajiye aiki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo bisa nagartacceɓ shugabancin da ya ke yi wanda ya zama abin koyi ga ƴan ƙasa.
Siyasa
Samu kari