A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kare sukar da wasu ke yi ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na cewa ya tsani 'yan Arewa, ya ce hakan ba gaskiya ba ne.
Ranar Jumu'a, 5 ga watan Yuli, 2024 babbar kotun tarayya mai zama a Abuja za ta fara sauraron ƙarar da APC ta Arewa ta Tsakiya ke neman a sauke Ganduje.
Peoples Democratic Party (PDP) ta samu gagarumin goyon baya yayin da ake shirin babban zaben gwamna a jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, 2024.
Malamin Musulunci, Sheikh Muhydeen Bello ya soki 'yan siyasar Najeriya kan amfani da lokacinsu wurin taimakon al'umma inda ya bukaci su hada kai domin kawo ci gaba.
Wani ɗan a mutum Atiku Abubakar mai suna Abdul'aziz Abubakar ya lissafo waɗanda kwata-kwata ba su jin dadin yadda ake gudanar da mulkin APC a kasar.
Gwamnonin jihohohin kudancin Najeriya su 17 suna tattaunawa a jihar Ogun a yau Litinin. Wannan shi ne taron su na farko tun bayan rasuwar gwamnan jihar Ondo.
Sanata Shehu Sani ya bayyana ziyarar da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i da sauran yan siyasa da suka kaiwa Buhari a matsayin shirin kayar da Bola Tinubu a 2027.
Bayan ziyarar Atiku Abubakar jihar Katsina domin gaisuwar sallah ga Muhammadu Buhari, na hannun daman Atiku ya bayyana abin da suka tattauna a Daura.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi zargin cewa wasu daga cikin 'yan majalisar tarayya a jihar na adawa da shirye-shiryen ci gaba da yake da su.
Siyasa
Samu kari