CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
Fadar Shugaban Kasa ta ce ci gaba da rike Kashim Shettima a matsayin mataimaki zai kare hadin kan APC, tare da dakile rade-radin siyasa kafin zaben 2027.
Jigon APC a Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi farar dabara da ya dauki Shettima mataimaki a karo na biyu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya caccaki Bola Ahmed Tinubu bayan ceto dalibai a jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji Farfesa Isa Ali Pantami da ke yi waPDP takarar gwamna a jihar Gombe zai san makomarsa bayan kotu ta gama sauraron shari'arsa.
Kwamishinan labarai ya karɓi bakuncin ziyarar ƙungiyar tsofaffin Shugabannin Ƙananan Hukumomi. Sun zo ofishinsa domin nuna goyon baya ga Abba Kabir Yusuf.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya taya mataimakin shugaban kasa, Sanata Kahsim Shettima murnar sake zama abokin takarar Tinubu a zaben 2027.
Kabir Danladi Lawanti ya jero abubuwa 7 da suka budewa Isa Ali Pantami hanya a takarar gwamnan Gombe. Malamin ya ce Pantami na da dama sosai a 2027 gaskiya
Wata kungiya Kiristoci a Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima na 2027, tana mai cewa hakan zai tabbatar da ci gaba.
Siyasa
Samu kari