A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Gwamnatin Rivers ta ce ba ta hanawa Wike shiga filin wasan Yakubu Gowon saboda gyare-gyare. Gwamna Fubara na goyon bayan Tinubu a zaben shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana yadda shirye-shiryen zaben cike gurbi na Kano ya kara fito da rikicin NNPP da ya kore su daga jam'iyyar.
Gwamna Umaru Bago ya bukaci a dawo wa'adi daya a ga gwamnoni da shugaban kasa a Najeriya ba tazarce ba ta samu goyon bayan masana da 'yan siyasa.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta kara karfi a jihar Kuros Riba bayan ahigar tsohon gwamna, Donald Duke, wanda ya karbi katin zama cikakken mamba.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Najeriya ba ta taba samun shugaba cikakken dan siyasa kamar Bola Ahmed Tinubu.
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ba zai samu wani sassauci ba a shari'ar rashawa da gwamnatin Kano ke yi masa.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce hadakar jam’iyyun adawa za ta kifar da APC a 2027, yana cewa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya lashe zabe ba.
Siyasa
Samu kari