Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan yiwuwar yin aiki tare da Atiku Abubakar a zaben 2027.
Kungiyar Arewa Youth Assembly ta yi zargin cewa ana wani shiri domin haddasa rikici a APC domin hana Bola Tinubu tazarce a zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa 'yan adawa ba su kawo mafita ga halin da ake ciki a Najeriya ba, ya ce 'yan Arewa za su sake zaben shugaba Tinubu a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana dalilin da ya sa ya zabi yin tafiya tare da Peter Obi don zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kira ga mutane su goyi bayan tafiyar NDC. Ya ce 'yar shi ta ba shi shawarar haduwa da Obi tun a zaben 2023 da ya wuce.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta dage shari'ar da ke neman hana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, neman sake tsayawa takara a 2027.
Fubara Dagogi ya bukaci kotu ta soke babban taron APC na lass biss zargin an taiye masa hakkin tsayawa takarar mataimakin shugaban APC na Kudu maso Kudu.
Jam'iyyar APC ta zabi tsarin maslaha wajen fitar da yan takara a wasu jihohi. Wannan tsarin ya sa wasu yan majalisu sun rasa tikitin takara, inda suka bar jam'iyyar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kifar da wasu mutanen gwamna Siminalayi Fubara da suka ce a tantance su domin neman shiga zaben 2027 a jihar Rivers.
Siyasa
Samu kari