Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Daya daga cikin jagororin APC a Kano, Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa siyasar Abdullahi Umar Ganduje ya na mummunar adawa da siyasar Rabi'u Kwankwaso.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da Manjo Hamza Al-Mustapha da shugaban jam'iyyar SDP da wani jigon PDP sun yi wata ganawa a birnin Abuja.
Jigo a siyasar jihar Kano karkashin APC, Murtala Sule Garo ya fara kokarin ganin an samu hadin kai a tsakanin Rabi'u Kwankwso, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau
AbdulMajid Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa tsohon gwamnan Kano kuma shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da watsi da bukatunsu da jawo masu asara.
AbdulMajid Dan Bilki Kwamanda ya zargi Gwamnatin Kano da yi masa bakin cikin kyautar kujerar aikin hajji da mataimakin shugaban kasa ya ba shi kyauta.
Rikici tsakanin gwamnan Edo da ciyamomin ƙanann hukumomi ya ƙara ƙamari, kansiloli sun sake tsige ciyamomi biyu daga kan mulki, sun zarge su da yin ba daidai ba.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya shiga rigimar gwamnatin Bola Tinubu da Peter Obi bayan tsohon gwamnan Anambra ya zargi ana yi masa barazana.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Delta ta bayyana jita-jitar da ake yaɗawa cewa Gwamna Oborevwori ya gama shirin haɗa kayansa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya sallami wasu daga cikin kwamishinoninsa domin inganta shugabanci da tabbatar da nagartaccen aiki ga al'umma.
Siyasa
Samu kari