Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Jam'iyyar APC ta yi magana da majalisar dattawan Najeriya kan dawo da Sanata Ali Ndume matsayinsa na mai tsawatarwa a majalisa bayan ganawa da Ganduje.
Tsohon shugaban APC, Lukman Salihu ya bukaci Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabi'u Kwakwaso su hada kai wajen kawo karshen mulkin Bola Tinubu a 2027.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Wata kungiyar Yarbawa a Najeriya ta yi magana kan jawabin Bola Tinubu a karshen makon da ya gabata inda ta ce shugaban ya warware matsalolin masu zanga-zanga.
Sanata Babangida Hussaini da ke wakiltar Jigawa ta Arewa maso Yamma ya ce abin takaici ne yadda aka yi barna a jihar inda ya ce ya yafewa masu zanga-zanga.
Tsagin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ta yi fatali da rade-radin cewa dan Majalisar Tarayya, Hon. Aminu Jaji zai bar APC inda ta ce labarin kanzon kurega ne.
Bashir El-Rufai ya yi martani kan batun cewa mahaifinsa zai yi hadaka da Peter Obi na jam'iyyar Labour domin tunkarar babban zaben 2027 da ke tafe.
Dan Majalisar Tarayya a Kano, Abdulmumin Jibrin ya bayyana takwaransa a Majalisar Wakilai, Alhassan Doguwa a matsayin barazana ga zaman lafiyar jihar.
Gwanatin jihar Kano ta bayyana damuwa kan yadda aka samu cin hanci fiye da ko yaushe a lokacin mulkin Abdullahi Ganduje daga shekarar 2015 zuwa 2023 a jihar.
Siyasa
Samu kari