Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El Rufa'i ya bayyana rashin jin dadin labarin cewa ya fice daga jam'iyyar APC, zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Shugaban hukumar tattara haraji ta Najeriya, FIRS, Zacch Adelabu Adedeji, ya musanta jita-jitar tsaya wa takarar gwamna a jihar Oyo a zaben 2027 mai zuwa.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana irin shirin da ya yi wa Najeriya inda ya ce yana da gogewa da sanin yadda za a gudanar da mulki don gina Najeriya.
APC ta raba kan Muhammadu Buhari da kwamitin John Oyegun ya zauna da duka masu neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a karkashin APC gabanin zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda wasu jagorori ke tsoma kansu wajen fitar da 'yan takara a Arewa.
Mr. Nyesom Wike ya ce jihar Ribas ba ta taba samun gwamna adali kuma mai nagarta kamarsa ba, ya ce Odili ne ke zuga Fubara ya take umarnin shugaban kasa.
Yayin da rikicin gwamnatin Edo da shugabannin ƙananan hukumomi ke ƙara tsananta, ciyamomi 2 da ƴan majalisarsu watau Kansiloli 13 sun fice daga PDP zuwa APC.
Kungiyar matasa da ke goyon bayan Atiku Abubakar watau NYFA ta caccaki Rabiu Kwankwaso kan kalaman da ya yi kan tsohon mataimakin shugaban ƙasar.
Kungiyar APC a shiyyar Arewa ta Tsakiya ta maida martani ga shugaban NNPP na Kano, Hashimi Dongurawa wanda ya ce Bola Tinubu ba zai kai labari ba a 2027.
Siyasa
Samu kari