Siyasa
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar Labor, Peter Obi ya bayyana dalilan da suka sa ya ziyarci Atiku Abubakar, Bukola Saraki da Sule Lamido.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke zamanta a Abuja ta kammala sauraron karar da Ajaka ya kalubalanci nasarar Gwamna Ahmed Ododo.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ya yi farin cikin karɓar bakuncin tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Edo a 2024, jam'iyyar PDO ta rasa ɗaya daga cikin manyan jiga-jiganta, Mista Idahosa ya koma jam'iyar APC.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Peter Obi ya kai ziyara ga tsohon gwamnan jihar Jigawa yayin da aka fara jita-jitar zai sauya sheƙa zuwa PDP.
Yayin da rigima ke kara tsananta a jihar Rivers, Sir Siminaliya Fubara ya sha alwashin kafa kwamitin da zai binciki tsohuwar gwamnatin jihar mai arzikin Fetur.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya tarbi tsohon minista, Farfesa Hagher wanda ya sauya sheƙa daga PDP zuwa APC a birnin tarayya Abuja.
Daraktan Cibiyar Dimukuraɗiyya a Jami'ar Bayero da ke Kano, Farfesa Babu Mohammed ya fadi ainihin silar rikicin Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sha alwashin gyara kuskuren da ya yi wurin goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.
Siyasa
Samu kari