
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta cimma matsayar gudanar da bincike kan yadda aka kashe kudaden jihar a watanni shida na rikon kwarya, ta aika sako ga Fubara.
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta cimma matsayar gudanar da bincike kan yadda aka kashe kudaden jihar a watanni shida na rikon kwarya, ta aika sako ga Fubara.
Tawagar 'yan Majalisar Tarayya daga Kebbi ta bukaci hukumomin tsaro su binciki tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami kan zarge-zargen da ya yiwa Gwamna Nasir Idris.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole, ya yi kira ga ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da ya bar jam'iyyar PDP.
Yunusa Tanko wanda yake matsayin adimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi magana kan ganawar mai gidansa da Jonathan.
Wata kungiyar magoya baya ta yi ikirarin cewa Olawepo-Hashim, mai neman takarar shugaban kasa a inuwar PDP ya sha gaban Tinubu a wurin jama'ar Osun.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
A labarin nan, za a ji yadda Dumebu Kachikwu, tsohon dan takarar Shugaban Kasa a ADC ya dauki zafi bayan INEC ta mika ADC ga Davide Mark da abokansa.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojoya musanta labarin da ake yadawa cewa sabani ya shiga tsakaninsa da gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa.
A baya, kun ji cewa Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta bayyana aniyar fara gudanar da zanga-zanga don adawa da yunkurin hana Sanata Natasha Akpoyi koma wa ofis.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar LP, Peter Obi ya gana da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a Abuja. Sun tattauna makomar Najeriya.
Siyasa
Samu kari