Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Gwamna Sim Fubara ya danganta dawowarsa ofis bayan rikicin watanni shida ga “babban tagomashin Shugaba Tinubu”, yana mai cewa gwamnati yanzu ta koma cikakken aiki.
Tsohon mai magana da yawun PDP na kasa, Kola Ologbondiyan ya yi murabus daga kasancewarsa mamba a jam'iyyar, ya ce lokaci ya yi da zai kama gabansa.
Jam'iyyar YPP ta tatttara wa dan Majalisa, Hon. Uzokwe Peter kayansa ta kore shi daga jam'iyyar bayan ganin bidiyon shaidar irin cin amanar da yake mata.
Shugaban jam'iyyar ZLP, Dan Nwanyanwu, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan kan fitowa takara a zaben shekarar 2027. Ya tuna masa baya.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
Mambobi 16 na majalisar dokokin jihar Rivers sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, inda kakakin majalisa Martin Amaewhule ya jagoranci sauya shekar.
A labarin nan, za a ji yadda Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan naɗin Farfesa Mahmoud Yakubu da yadda zai kawo cikas ga dimokuraɗiyy a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin 'yan majalisar da take da su sun yi murabus. Sun bayyana dalilansu.
An tsige shugaban jam'iyyar APC na jihar Cross River, Alphonsus Ogar Eba bayan kuri’ar rashin amincewa da mulkinsa bia zargin almundahana da rufe ofis.
Siyasa
Samu kari