Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gana da Yusuf Muhammadu Buhari a gidan gwamnati. Ya nuna masa fom din takara da ya saya tare da rakiyar manyan 'yan siyasa.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
A labarin nan, za a ji wasu manyan APC a jihar Oyo, Akeem Adetoyese da Mogaji Abiola Oyeyemi sun yi zargin cewa an nada mutumin da ba ɗan jam'iyya ba minista.
A labarin nan, za a ji cewa daga daga cikin manyan Kwankwasiyya kuma na kusa da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Kabiru Adamu Abdullahi ya bar jam'iyyar ADC.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Hon. Fahad Dankabo ya ayyana tsayawa takarar Majalisar Wakilai ta Gwarzo/Kabo a karkashin APC, tare da alkawarin tallafa wa matasa da inganta mutanen karkara.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Siyasa
Samu kari