Kasar Kanada ta bayyana cewa tana ganin hare-haren Amurka da Isra'ila kan Iran sun karya dokar kasa da kasa, ta nemi a nemi masalaha a Gabas ta Tsakiya.
Kasar Kanada ta bayyana cewa tana ganin hare-haren Amurka da Isra'ila kan Iran sun karya dokar kasa da kasa, ta nemi a nemi masalaha a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan za a ji cewa Tsohon Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kano, Umar Haruna Doguwa, ya koma kujerar shugaban APC shekaru 10 da mikawa Abdullahi Abbas.
A labarin nan, za a ji cewa yayin da ake shirin gudanar da babban taron APC, alamu sun nuna wadanda za su rike manyan kujerun jagorancin jam'iyya mai mulki.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa zai nemi takarar gwamna a zaben 2027. Malamin ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga takara a yanzu.
A labarin nan, NNPP ta bayyana takaici game da yadda ta ce ana hada baki da wasu yan APC wajen kama yayanta duk da wahalar da suka yi wa gwamnatin jihar Kano.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bukaci masu niyyar sayen fom din takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da su dakata haka bayan saya masa fom da aka yi a Kogi.
Matasan Kogi sun tara ₦100m don saya wa Tinubu fom ɗin takarar 2027. Gwamna Ododo ya miƙa kuɗin ga APC a Abuja a matsayin goyon baya ga shugaban kasar.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa kowa ya guje shi lokacin da aka sauke shi daga kujerar shugaban APC na kasa, ya ce ya shiga cikin kadaici.
PDP ta kafa tawagar lauyoyi don ƙalubalantar nasarar APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja 2026. APC ta lashe kujeru 5, yayin da PDP ta lashe Gwagwalada kawai yau.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar dokar zabe ta kasa ta kara yawan kudin da za a yi amfani da su wajen kamfen a zabukan da za su gudana a kasar nan.
Siyasa
Samu kari