Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Babafemi Ojudu ya yi rubutu kan abin da ya sa karfin jam’iyya bai yi tasiri a zaben Osun ba. Ya fadi yadda aka yaki Rauf Aregbesola ta ciki da waje.
Tsohon Sanata Ojudu Babafemi ya bayyana dalilai 15 da suka jawo rashin nasarar APC a Osun, ciki har da yunwa, rufe asusun gwamnati da tasirin Davido.
Ga dalilai 5 da suka taimaka wa Gwamna Ademola Adeleke lashe zaben gwamnan Osun karo na biyu, ciki har da albashi, ayyuka da kusancinsa da jama’a.
Musa Mai Sana’a ya sha da kyar daga fusatattun matasa a Katsina yayin da yake tallata Tinubu, Solomon Dalung ya yi kira ga siyasa ba tare da tashin hankali ba.
Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Bayan kwanaki 84 kacal ko makamancin haka Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya koma APC da ya yi murabus daga NDC a Kano. Abdulaziz ya koma layin mahaifinsa.
Dan takarar jam'iyyar PRP, Donald Duke, ya buƙaci ‘yan adawar Najeriya su binne son zuciya, su haɗa kai domin kayar da APC a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
APC ta tara manya a Osun amma haka Ademola Adeleke ya ci zabe. A cikin wadanda aka dankara da kasa har da sanatan da ya ce a ‘kashe’ ‘yan jam’iyyar Accord a Osun.
Rahoton nan ya yi nazarin irin yadda ayyuakan Gwamna Ademola Adeleke da dabarun siyasarsa da rikicin APC suka taka rawar gani wajen kashin Bola Oyebamiji a Osun.
Siyasa
Samu kari