Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a APC, Dominic Alancha ya gano matsaloli uku da za su iya jawo wa jam'iyyarsa asarar kujerar Shugaban Kasa a 2027.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Rivers, Eze Chukwuemeka Eze, ya yi wa Nyesom Wike martani mai zafi bayan ya nuna cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba a 2027.
Hukumar zabe ta kasa watau INEC ta ayyana dan takarar LP, Bright Emeke Ngene wanda ke zaman gidan yari a matsayin wanda ya lashe zabe dan majalisa a Enugu.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi tazarce a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Hadimin sanatan Ogun ta Gabas kuma tsohon gwamnan jihar, Gbenga Daniel ya ce har yanzu APC ba ta sanar da su batun dakatar fa ubangidansa a hukumance ba.
Bayan gudanar da zaben cike gurbi a wasu jihohin Najeriya a ranar Asabar 16 ga watan Agustan 2025 an fara maganar makudan kudi da alawus da za su samu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce ba kishin kasa ne ya sanya Babachir Lawal ke tsananin adawa da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su sake dawo da APC kan madafun iko ba a 2027, domin sun riga da sun waye.
APC Ogun ta dakatar da Sanata Daniel da Hon. Folarin bisa zargin cin dunduniyar jam’iyya, bayan kin kare kansu da kuma tursasa mambobi su janye ƙorafe-ƙorafe.
Siyasa
Samu kari