Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Reno Omokri ya ce dalilai 20 za su tabbatar da amincewar 'yan Najeriya da Tinubu, daga tattalin arziki zuwa tsaro da ilimi, abin da zai sa a sake zabarsa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin jami'an gwamnatin Uba Sani a Kaduna sun fara ajiye aiki, sai dai wasu na cewa korarsu Gwamnan ke yi ba murabus ba.
Kungiyar masu sa ido kan harkokin zabe watau Yiaga Africa ta bayyana wuraren da aka gaza dabbaka dokokin INEC yadda ya kamata a zaben cike gurbin makon jiya.
Buba Galadima ya karyata yiwuwar Kwankwaso ya haɗa kai da Tinubu a 2027, ya ce NNPP ce za ta tantance shugaban Najeriya yana mai jaddada karfin Kwankwaso.
Matasan jam'iyyar APC sun fara kokarin jawo ra'ayin gwamnan jihar Enugu domin ya sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyarsu, sun yi alkawarin mara masa baya a 2027.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta kore fargabar da yan Najeriya ke yi game da tarwatsewar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rotimi Amaechi kafin babban zaben 2027.
A ranar Asabar hukumar INEC ta shirya zaben cike gurbi a wasu yankuna 16 a fadin Najeriya. 'Yan adawa sun kayar da APC a jihohi kamar Kano, Oyo da Anambra.
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta bayyana cewa yan Najeriya sun yi magana da bababr murya a zabukan cien gurbin da aka kammala a jihohi 13 ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
Siyasa
Samu kari