Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin 'yan majalisar da take da su sun yi murabus. Sun bayyana dalilansu.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin 'yan majalisar da take da su sun yi murabus. Sun bayyana dalilansu.
Kungiyar MURIC ta caccaki Rabaran Dachomo kan ikirarin cewa gwamnatin Musulmi da Musulmi ta haifar da “kisan gilla ga Kiristoci”, tana cewa maganarsa ba ta da tushe.
Kwamishinan yada labarai na jihar Osun, Kolapo Alimi ya bayyana cewaGwamna Ademola Adeleke ya dade da yanke shawarar raba gari da PDP saboda rikici.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gana da shugabannin ADC na jihohi bayan shigarsa jam’iyyar, ya nemi masoyansa su yi rajista gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu jiga-jigan ADC sun shiga matsala bayan an samu gagarumin sabani a tsakanin masoya Atiku Abubakar da Babachir Lawal.
Gwamna Adeleke ya bayyana cewa rikicin cikin gida da ke addabar PDP a matakin kasa ne ya sa ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar, ya gode da damar da ya samu.
Shigaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba da shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe a fadar gwamnati da ke Abuja.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya sake jaddada matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Amaechi ya ce bai yin takara don zama mataimaki.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar APC ta jefa 'yan Najeriya cikin wahala. Ya ce ADC ce zabin da suke da shi.
Siyasa
Samu kari