Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Majalisar dokokin Kogi ta tantance tare da amincewa da tsohon shugaban APC na jihar, Abdullahi Bello, a matsayin kwamishina bayan bukatar Gwamna Ahmed Usman Ododo.
A labarin nan, za a ji Zainab Buba Galadima, diyar fitaccen Dan siyasa a Najeriya ta ce ADC ta fara zama babbar barazana ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya yi magana kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP wanda ya kawo rarrabuwar kawuna a cikinta.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kabiru Garba Maraba ya hakura da jam'iyyar APC bayan wadansu matsaloli da suka ki ci suka ki cinyewa na tsawon lokaci.
Shirin Gwamna Bala Mohammed na ficewa daga PDP zuwa APC ya fara tauar da kura tsakanin masu ruwa da tsakin jam'iuyar na jihar, wasu na ganin babu bukatarsa.
Siyasa
Samu kari