Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Majiyoyi sun bayyana cewa dan jagoran NNPP na kasa, Rabiu Musa kwankwaso da waua kwamishinoni sun yanke shawarar ba za su bi Abba Kabir zuwa APC ba.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulkin Najeriya ta APC ta karyata cewa tsohon Shugabanta Abdullahi Adamu ya yanki tikitin zama 'dan jam'iyyar adawa ta ADC.
A labarin nan, za a ji yadda aka samu saɓani a tsakanin matatar Dangote da yan kasuwa kusan 20 da ke sayen mai kai tsaye daga matatar saboda batun farashi.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf kan barin jam'iyyar, yana mai bayanin cewa jam'iyyar ta fi cika ka'idojin doka a Najeriya.
Rashin yarda da sake gabatar da kasafin kudi da kin neman wa'adi na biyu ga gwamna Simi Fubara na cikin abubuwan da suka jawo sabani da Wike a siyasar Rivers.
Jam'iyyar APC mai mulki ta nuna damuwarta kan yunkurin yan Majalisar dokokin jihar Ribas na sauke Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga mulki.
Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana cewa duva da rigingimun da ke faruwa a NNPP, ya zama dole Gwamna Abba da sauran shugabani su bar NNPP zuwa wata jam'iyya.
Cikakken bayani kan matakan doka 8 na tsige gwamna a Najeriya, tarihin gwamnonin da aka tsige tun 1999, da matsayar Kotun Ƙoli kan adalcin tsarin tsigewa a yau.
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamna Fubara kan zargin ƙin gabatar da kasafin kuɗi da sauran laifuffuka, tare da gargaɗin Kakakin Majalisar.
Sanata mai wakiltar Abuja a Majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe ta bayyana cewa a shirye take dmta marawa Atiku, Obi ko duk wanda ya samu tikitin ADC.
Siyasa
Samu kari