Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban PDP, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya hakura da zama a cikin jam'iyyarsa ta PDP bayan Gwamna Dauda Lawal ya koma APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya sanar da ficewarsa da daddiyar jam'iyyarsa ta PDP zuwa ADC mai hamayya da gwamnatin APC.
A labarin nan za a ji cewa Aliyu Sani Madakin Gini da ke wakiltar Dala a majalisar tarayya ya sanar da dalilansa na sauya sheka daga NNPP zuwa APC.
Gwamna Dauda Lawal na Zamfara ya sauya sheka zuwa APC. A sanarwar da ya fitar, gwamnan ya bayyana manyan dalilan ficewarsa da PDP tare da shiga APC.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya shiga jam’iyyarADC a hukumance yayin da ake tunkarar zaben 2027, bayan ya yi rajista a yankin Ubima a jihar.
Siyasa
Samu kari