Babban limamin coci a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya bayyana cewa ya hango wasu gwamnoni takwas da za su iya juyawa APC da Shugaba Tonubu baya.
Babban limamin coci a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya bayyana cewa ya hango wasu gwamnoni takwas da za su iya juyawa APC da Shugaba Tonubu baya.
A labarin nan, za a ji yadda aka samu saɓani a tsakanin matatar Dangote da yan kasuwa kusan 20 da ke sayen mai kai tsaye daga matatar saboda batun farashi.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf kan barin jam'iyyar, yana mai bayanin cewa jam'iyyar ta fi cika ka'idojin doka a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta nuna damuwarta kan yunkurin yan Majalisar dokokin jihar Ribas na sauke Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga mulki.
Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana cewa duva da rigingimun da ke faruwa a NNPP, ya zama dole Gwamna Abba da sauran shugabani su bar NNPP zuwa wata jam'iyya.
Cikakken bayani kan matakan doka 8 na tsige gwamna a Najeriya, tarihin gwamnonin da aka tsige tun 1999, da matsayar Kotun Ƙoli kan adalcin tsarin tsigewa a yau.
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamna Fubara kan zargin ƙin gabatar da kasafin kuɗi da sauran laifuffuka, tare da gargaɗin Kakakin Majalisar.
Sanata mai wakiltar Abuja a Majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe ta bayyana cewa a shirye take dmta marawa Atiku, Obi ko duk wanda ya samu tikitin ADC.
Jam’iyyar APC ta wanke Ministan Tsaro Bello Matawalle daga zargin kama Saleem Abubakar, tana jaddada mahimmancin bincike kan lamarin tsaron Najeriya.
Rikicin siyasa ya barke tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanata Rabiu Kwankwaso a Kano, yayin da sauya sheka daga NNPP zuwa APC ke jefa jam’iyya cikin ruɗani.
Siyasa
Samu kari