Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wata kungiyar dalibai ta yi martani ga Sanata Ali Ndume bayan ya ce akwai yunwa da wahalhalu a Najeriya kuma shugaba Bola Tinubu ya gagara tabuka komai kan lamarin
A lokacin da 'yan Najeriya ke fama da dawowar layukan mai, hukumar kwastam ta cafke wasu dauke da fetur da za a yi safararsa zuwa kasar Kamaru ta iyakar kasar nan.
Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano ya gabatar da kudurin samar da asibitin kwararru a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano ga majalisa. an yi karatu na daya.
Rahotanni daga birnin Ibadan da ke jihar Oyo sun nuna cewa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan, Oba Olakulehin ya kafa tarihi bayan naɗa masa rawanin sarauta yau Jumu'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana cigaba da samun yara masu kamuwa da cutar kanjmau a Najeriya kuma adadin yaran da ke mutuwa na kara daduwa.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
Wasu 'yan mata a sansanin NYSC dake Emure a jihar Ekiti sun tsallake rijiya da baya. Bangon bandaki ya rufta musu yayin da suke shirin yin wanka ranar Juma'a.
Tsohon gwamnan jihar Delta, James Ibori ya yi martani bayan hukuncin kotu kan ƙananan hukumomi inda ya ce hakan koma-baya ne ga ci gaban kasar Najeriya.
Ministan cikin gida kan man fetur, Heineken Lokpobiri, ya hyi watsi da umarnin shugaba Tinubu na maye gurbin Aduda da Agbo-Ella matsayin babban sakataren ma'aikatar.
Labarai
Samu kari