Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS sun kai samame gidan wani ɗan adaidaita da ake kyautata zaton yana da alaƙa da ƴan ta'adda a Minna, jihar Neja.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kori Ahmed Halilu, dan uwan Aisha Buhari, daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. Ya hada da wasu mutane hudu a kamfanin.
Hedikwatar tsaro ta DHQ a jiya Alhamis ta ce sojoji sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata wasu muhimman kadarorin Najeriya. DHQ ta yi karin haske.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ta samun yabo tun bayan da kotun koli ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, inda kungiyar kwararru a APC fa bi sahu.
Shugaba Bola Tinubu ya yi babban alkawari yayin da yake martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke na baiwa kananan hukumomi cin gashin kai kan gwamnoni 36.
Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya ce Najeriya na fuskantar tsadar kayayyaki ne sakamakon bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya
Wata babbar kotun jihar Kano ta ce za a ci gaba da shari'ar shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje, matarsa da wasu bakwai ko da basu gurfana ba.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu, yasa hannu kan yi wa dokar masarautu a jihar kwaskwarima. Hakan ya hana Sarkin Musulmi ikon nada hakimai da dagatai baki daya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi 'yan kwadago su amince a biya N62,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi. Sai dai ma'aikatan sun dage kan N250,000.
Labarai
Samu kari