kasar China ta nemi Iran ta yi amfani da tasirinta wajen shawo kan mayakan Houthi bayan Saudiyya ta nemi taimakon Beijing kan rikicin Bahar Maliya.
kasar China ta nemi Iran ta yi amfani da tasirinta wajen shawo kan mayakan Houthi bayan Saudiyya ta nemi taimakon Beijing kan rikicin Bahar Maliya.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bukaci Majalisar Ɗinkin Duniya da hukumomin duniya su binciki sace ɗalibai da malamai a Oriire domin tabbatar da gaskiya.
An ji yadda ta kaya tsakanin Isa Ali Pantami da kiristoci da ya ziyarci coci a garin Gombe. Pantami ya yi alkawarin za su bada gudumuwar kudi a gina cocin na ECWA.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya bukaci a gudanar da bincike kan zarge-zargen da ake yi wa Femi Gbajabiamila.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano ta dakatar da duk wani matsi ko takura wa dan jarida ya bayyana majiyoyinsa a rahoton Ganduje.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ita ce ta kwato waus na'urori daga hannun yan ta'adda, sannan ta mika wa Amurka a wani bangaren aikin hadin gwiwa.
Labarai
Samu kari