A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Sabon shugaban sojin saman Najeriya, Sunday Kelvin Aneke ya bayyana cewa zai kai hana 'yan ta'adda sakat a Najeriya ta yadda za su gagara zama su kitsa kai hari.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yanke hukunci a kan muhimman batutuwa ba tare da nazari yadda ya dace ba.
Ministan ilimi, Dr Tunji Alausa ya bayyana cewa nan da 2027 za a daina amfani da allo mai aiki da alli a makarantun Najeriya. Ya ce za a fara aiki da allon zamani.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa mutanen da aka gani da miyagun makamai ba 'yan ta'adda ba ne kamar yadda aka yada.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargadi kan sulhun da ake yi da 'yan bindiga. Gwamnan ya ce sulhun yana kawai jinkirta rikici ne ba magance shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya a Kano, Barista Abba Hikima ya buga lissafin shekarun da suka ragewa Maryam Sanda a gidan kurkuku bayan yafiyar Tinubu.
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Masana hada-hadar kudi daga Quartus Economics sun nemi babban bankin Najeriya na CBN da ya kawo sababbin takardun kudi na N10,000 da N20,000 guda daya.
Wata kungiyar malamai karkashin Concerned Ulama of Sunnah ta shigar da korafi kan Usman Dangungun da Shehu Mansur Kaduna kan zargin batanci ga Annabi SAW.
Labarai
Samu kari