Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a jam'iyya mai adawa da mulkin Bola Tinubu, Ladan Salihi ya yi zargin cewa tabarbarewar tattalin arziki na karuwa a Najeriya.
Kakakin 'yan sanda Najeriya, Benjamin Hundeyin ya ce rundunar 'yan sanda ta kasa tana da bayanai a kan yadda Amurka ta kawo hari amma ba za su fitar da su ba.
'Yan sandan Katsina sun kama mutane 3 da sinadaran hada bama bamai 14,475 da na gelatine 2,273 a Daura; ana neman wani Najib da ake zargi da aiko da kayan daga Kano.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai hari a Gajit, Sokoto, sun jikkata biyu da sace fiye da 20 abin da ke tayar da hankali kan ta’addanci.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya bukaci mutanen yankin Kaiji su kaura domin samun damar luguden wuta kan 'yan bindiga da ke kai hari. An ba su wata 2 su kaura.
Majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta karyata rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana duba kudirin dokar da zai haramta zina a tsakanin mutane.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta tabbatar da zargin da aka yi na cewa na bar almakashi a cikin wata mata, Aishatu Umar da aka yi wa tiyata a asibiti.
ICPC ta gurfanar da Amadu Sule, wani makusancin El-Rufai, kan zargin safarar N311bn; za a saurari batun belinsa a ranar 15 ga Janairu, 2026, a babbar kotu, Kaduna.
Labarai
Samu kari