Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Shugaban JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bukaci limamai su tsayar da addu’ar Al-Kunut saboda rikice-rikicen Gabas ta Tsakiya da ta’addanci a Najeriya
An karyata rahoton cewa rundunar sojojin Najeriya ta harbo jirgin yaki mara matuki na Iran a Sokoto, bincike ya tabbatar da cewa labarin karya ne.
Zanga-zangar Shi'a ta barke a jihohi 8 na Najeriya saboda kisan jagoran addinin Iran Khamenei. 'Yan sanda sun tsaurara tsaro yayin da jama'a ke sukar matakin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa Hon. Umar Haruna Doguwa fatan alheri bayan ya ajiye mukaminsa na kwamishina a ma'aikatar albarkatun ruwa ta Kano.
Matashin Fasto a Najeriya, Israel Ogundipe ya kare ziyararsa zuwa Makka da Madina da ke kasar Saudiyya bayan jawo maganganu a kafafen sada zumunta
Rahotanni daga Abuja da Legas sun nuna cewa farashin litar man fetur ya tashi sakamakon canzawar farashin gangar mai a kasuwannin duniya saboda yakin Iran da Amurka
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote na shirin fadada harkokin kasuwancinsa. Dangote zai shiga fannin samar da lantarki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi, bayan sauyin mukaman ministoci da ya yi a gwamnatinsa a Najeriya.
Mai taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan harkokin kasashen waje ya bukaci Majalisar dinkin duniya ta shiga gaba wajen warware rikicin Iran da Amurka.
Labarai
Samu kari