kasar China ta nemi Iran ta yi amfani da tasirinta wajen shawo kan mayakan Houthi bayan Saudiyya ta nemi taimakon Beijing kan rikicin Bahar Maliya.
kasar China ta nemi Iran ta yi amfani da tasirinta wajen shawo kan mayakan Houthi bayan Saudiyya ta nemi taimakon Beijing kan rikicin Bahar Maliya.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Atiku Abubakar ya bayyana cewa janye ƙarin kudin WAEC da NECO nasara ce ga iyaye da ɗalibai, amma ya soki gwamnati kan yanke shawara ba tare da tuntuɓar mutane ba.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta bayar sa tallafi ga iyalan jami'in dan sandan da ya rasu lokacin da yake bakin aiki.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ba boyewa jami'an tsaro yake yi. Adeyemi ya bayyana cewa ana farautar rayuwarsa.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana wasu abubuwan da suka faru a lokacin da marigayi Muhammadu Buhari zai rasu. Ya yi kuka sosai.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gudanar da bincike kan batun ma'aikatar bogi. Rundunar ta gano yadda aka yi amfani da takardu wajen samar da ma'aikatar.
Labarai
Samu kari