Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi abu ne wanda zai yi wahalar samu. Ya kawo dalilai.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da halaka 'yan bindiga a dajikan kananan hukumomin Giwa da Igabi a jihar Kaduna. Hakan ya faru ne cikin makon da ya gabata.
Hukumar zabe ta INEC ta bude sababbin guraben ayyukan yi yayin da ta ke shirin tunkarar zabukan gwamnonin jihohin Edo da Ondo da za a yi a watan Satumba da Nuwamba.
Yayin da magana kan fita zanga zanga ke cigaba da daukan hankula, sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dr. Jamilu Zarewa sun bukaci malamai su zauna da Bola Tinubu.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce ya na mamakin malaman da ke haramta zanga-zanga a addininance, ya ce babu hadin fatawar da addini.
Gamayyar kungiyoyin matasan Kano (KYC) ta yi ikirarin cewa gobarar da ta tashi a fadar Sarkin Kano Sanusi II ya nuna cewa ubangiji bai ji dadin dawo da shi ba.
Gamayyar kungiyar dattawan Arewa maso Gabashin Najeriya ta ja kunnen Sanata Ali Ndume kan sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta yi masa barazana.
Wasu kauyukan jihar Zamfara sun koka bayan 'yan bindiga sun kakaba musu haraji. 'Yan bindigan dai sun sanya harajin N200m kan kauyukan ne a Zurmi.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ba shi da gida a birnin Landan ko a kasar Amurka. Ya ce haya yake yi a Abuja.
Labarai
Samu kari