Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare kan bayin Allah a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da sace wasu mutum hudu.
A yayin da ya yi kira ga gwamnati da ta gaggauta duba bukatun matasan Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi ya ba da shawarwari guda shida kan zanga-zangar lumana.
Malamin gargadiya, Satguru Maharaj Ji a jihar Osun ya bukaci Gwamna Ademola Adeleke ya tuge sarkin Iwo, Oba Abdulasheed Akanbi daga sarautar garin.
Gwamnatin jihar Filato ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku domin karrama wadanda suka mutu a sakamakon ginin makaranta da ya rufta a garin Jos.
Shugaban hukumar yaki da hanci ta EFCC, Ola Olukoyede ya fasa kwai kan yadda wasu malaman addini ke cin hanci fiye da sauran masu rike da mukaman siyasa.
Hukumar kwastam ta Najeriya ta yi asarar daya daga cikin jami'anta a jihar Jigawa. Jami'in ya rasa ransa ne bayan wani dan fasa kwauri ya buge shi da mota.
Bayan sauraron bukatar kungiyar SERAP, kotu ta umarci Lai Mohammed, tsohon ministan yada labarai da ya fito da bayanan yarjejeniyar Najeriya da kamfanin X.
Ooni na Ife a jihar Osun, Oba Adeyeye Ogunwusi ya dauki mataki kan 'yan kasuwa a Ile-Ife inda ya haramta duk wasu kungiyoyi da ake zargin da kara farashi.
Mambobin kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya da kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas a jihohin Oyo da Osun sun rufe gidajen mansu.
Labarai
Samu kari