Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A labarin nan, za a ji cewa ra'ayi ya zo daya a karon farko a cikin lokaci mai tsayi tsakanon tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai da gwamnatin Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa Guinea-Conakry domin wakiltar Bola Ahmed Tinubu a bikin rantsar da Mamadi Doumbouya.
Gwamnatin jihar Kogi ta ce harin jami'an tsaro ya tilasta wa 'yan bindiga neman sulhu. Ta jaddada doka da za ta hana zama a daji da baya ta'addanci.
Kotun Koli ta ƙi amincewa da ƙarar Aminu Sule Lamido na rashin bayyana $40,000 a filin jirgin sama, tare da tabbatar da hukuncin kwace kashi 25% na kuɗin.
A labarin nan, za a ji cewa kotun koli ta yanke hukunci na karshe game da korafin da EFCC ta shigar game da tsohon Gwamna Sule Lamido da yaransa kan zargin zamba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta fito ta yi martani kan rahotannin da aka yada cewa 'yan bindiga sun farmaki mutane da matsugunansu. Ta ce ba kamshin gaskiya a batun.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sanda a Kano ta samu nasarar kama wasu kaya da suka hada da bama-bamai, abin tashin bam da miyagun kwayoyi.
Gwamna Bago ya ziyarci masallacin da Alhaji Mustapha Sani Bello, wanda aka fi sani da Sani Basket ya gina a yankin Shango da ke birnin Minna na Neja.
Malam Abubakar Abdullahi, limamin Nghar a Plateau ya rasu yana da shekaru 90 bayan ya kare Kiristoci 262 a rikicin 2018, ya bar tarihi da samun lambobin yabo.
Labarai
Samu kari