Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Yan ta'adda sun jefa mazauna Damaturu da kewaye cikin duhu bayan sun lalata layin da ke samar masu wutar lantarki da ya taso daga Damaturu-Maiduguri.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fara tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da aka gudanar a ranar Asabar, 21 ga watan Satumban 2024.
Rahotanni sun bayyana cewa har zuwa yanzu hukumar INEC ba ta soma fara tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Edo ba, duk da cewa ta ce karfe 10 na safiya za ta fara.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta musanta zargin cewa an tsare jami'an sojan ruwa na tsawon shekara shida. DHQ ta ce ba a taba cafke Seaman Abbas ba.
Jam'iyyar APC reshen Zamfara ta roki Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar saboda matsalar ta'addanci inda ta zargi Gwamna Dauda Lawal da kawo cikas.
Mako daya da kisan Halilu Sabubu, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya sha alwashin game da kawo karshen Bello Turji da sauran yan bindiga.
Muhammadu Buhari bai samu zuwa ba, ya aika Isa Ali Pantami ya yi wa Maiduguri jajen ambaliyar ruwa, ya aiko da kyautar kudi amma ba a ji gudumuwar nawa ya ba da.
Mataimakin Sufeto-Janar na 'yan sandan Najeriya, Frank Mba, ya bayyana cewa masu kada kuri'a sun fito sosai domin gudanar da zaben gwamnan jihar Edo.
Jam'iyyar PDP ta yi kira da babban Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun da ya janye AIG shiyya ta bakwai daga aikin zaben gwamnan Edo.
Labarai
Samu kari