Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Yarima Ibn Mahmud ya zama sabon Sarkin Ngazargamu bayan rasuwar mahaifinsa. Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni ne ya sanar da nada shi a ranar Juma'a, 12 ga Yunin 2026.
Yayin da ake cigaba da rigima kan farashin man fetur tsakanin kamfanin NNPCL da matatar Aliko Dangote, Gwamnatin Tarayya ta fadi matsayarta kan haka.
A cikin labarin nan, za ku ji gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce da gaske ta ke son kawo karshen matsalar ruwa a fadin jihar da hadin gwiwar hukumar cigaban Faransa.
Rahotanni daga jihar Zamfara a Arewacin Najeriya sun nuna cews jami'an tsaro sun ƙara kashe wani gawurtaccen ɗan bindiga a yankin karamar hukumar Gusau.
Rabaran Gabriel Abegunrin ya ba gwamnatin tarayya shawara kan yadda fetur zai yi arha. malamin addinin ya bukaci a bar Dangote ya sayar da fetur ga 'yan kasuwa.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya umarci fara bincike kan zargin cin hanci a gidan yari bayan dan daudu, Bobrisky ya fasa kwai lokacin da ya ke can.
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alƙalan Najeriya bayan bukatar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Babban Bankin Najeriya na CBN ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da lalata tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce Buhari ya ruguza tattalin arziki.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Labarai
Samu kari