Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Yayin al'umma suka shiga mummunan yanayi na cire tallafin man fetur, Aliko Dangote ya shawarci Shugaba Bola Tinubu ya kawar da tallafi gaba daya a kasar.
Gwamnatin jihar Abia karkashin jagorancin Gwamna Alex Otti ta bayyana shirinta na fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata daga watan Oktoba, 2024.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa tankar mai maƙare da fetur ta fashe ta kama da wuta a Maitama da ke birnin tarayya Abuja, mutane sun ji raunuka.
A wannan labarin, za ki ji akwai alamun cewa masu shan wutar lantarki a tsarin A na samun wutar sama da awanni 20 za su fuskanci karin kudin lantarki.
Kungiyar Yiaga Africa ta ce an tafka magudi a zaben gwamnan jihar Edo da APC ta lashe. Yiaga ta ce wasu jami'an INEC sun yi magudi da aringizon kuri'u a zaben Edo.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara shirye shiryen bikin murna cikarta shekaru 37 da kafuwa. An ce an kafa wani muhimmin kwamiti da zai kula da wannan biki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadarsa da ke Abuja yayin da ake raɗe-raɗin yana shirin yin garambawul.
Hukumar hasashen yanayi (NiMet) ta ce za a tafka ruwan sama a Kano da Sakkwato, da wasu jihohi 15 na Arewa inda ruwan zai yi karfi a Abuja, Filato da sauransu.
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana yakinin cewa za ta iya fara sayen fetur kai tsaye daga matatar Dangote yayin da tsadar fetur ke kamari.
Labarai
Samu kari