Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Wata kungiyar matasa a jam'iyyar APC ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da karamin ministan tsaro, Bello Matawalle daga mukaminsa.
Olukemi Iyantan ta zama kwamishiniya a hukumar NPC. Majalisar dattawa ta ce Iyatan ta cancanci nadin ne saboda kasancewarta a matsayinta na aikin gwamnati.
Darajar kudin Najeriya ta kara faduwa a farashin gwamnati da kasuwar fayan fage ta ƴan canji ranar Laraba, 25 ga watan Satumba, 2024, Dala ta koma N1,9l680.
Gwamnatin Tarayya ta ware makudan kudi har N24bn domin tallafawa gidaje fiye da 900 a jihohin Najeriya 36 da birnin Tarayya, Abuja domin rage radadi.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana adadin 'yan ta'addan da dakarun sojoji suka hallaka a cikin watanni uku. Sojojin sun kwato makamai masu yawa.
Gwamna Chukwuma Soludo na jihar Anambra ya ba ma'aikatan jiharsa tabbacin cewa daga watan Oktobar 2024 za su fara karbar sabon mafi karancin albashin N70000.
Shugaban jam'iyyar APC, Ganduje ya jagoranci gwamnonin APC zuwa fadar shugaban kasa, Bola Tinubu da ke Abuja a yau Alhamis 26 ga watan Satumbar 2024
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya amsa kira wajen cire darduma mai dauke da sunan 'Muhammadu' da ake takawa a fadarsa. Mutane sun yaba masa sosai.
Hukumar shirya zabe mai zaman kanta ta Kano ta yi watsi da takardar da wasu yan siyasa ke yadawa na cewa kotu ta dakatar da gudanar da zabukan kananan hukumomi.
Labarai
Samu kari