Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Gwamnonin Najeeiya sun tabbatar da cewa ma'aikata za su amfana daga tattaunawar da ake yi kan sabon mafi ƙarancin albashi, sun ce za su ci gaba da tuntuɓa.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya ba da umarnin a cafko jami'an hukumar da suka kai samame ɗakunan otel a Legas.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki (KEDCO) ta maka kungiyar masu sarrafa kayan abinci na kasa (MAN) gaban kotun babbar tarayya da ke Abuja saboda jawo asara.
Rikicin manoma da makiyaya a jihar Jigawa ya yi jawo asarar rayukan mutane uku a yankin gandun dajin Baranda da ke karamar hukumar Kiyawa, har an ceto wasu.
Wata babbar ma'aikaciyar gwamnati a jihar Abia ta shigar da wasu matasa su biyu kara babbar kotun jihar bisa zargin bata suna da suka mata. Ta nemi su biyata N100m
Rahotanni sun bayyana cewa kakakin majalisar jihar Edo ta kori wata 'yar majalisa daga zauren majalisar saboda ta yi shigar da ke nuna tsiraicinta.
Ministan ma'adanai Dakta Dele Alake ya tona asirin wani dan damfara mai kokarin cutar mutane da sunansa ta manhajar Whatsapp. Ya ce ana bicike kan mutumin.
Sakamakon rikicin siyasar da ke faruwa a jiharsa, Gwamna Siminalayi Fubara ya ce jam'iyyar PDP ta gaza a Rivers. Ya ce shi da magoya bayansa sun koma 'yan kungiya.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa shugaban kasa bai gabatar da bukatar siyo sabon jirgi a gabanta ba. Shugaban majalisar ya ce za su amince da bukatar.
Labarai
Samu kari