Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun fara addabar wasu yankunan jihar Kano da ake zargin suna kwararowa daga Katsina mai makwabtaka da su.
Sanata Ali Ndume ya ce sakacin gwamnatin tarayya da Majalisar Dattawa ne ya jawo Amurka ta saka Najeriya a kasashen da ake da babbar damuwa kan yancin addini.
A labarin nan, za a ji yadda wasu daga cikin shugabannin wasu ƙasashe a Afrika suka shafe shekaru sama da 30 suna mulki ba tare da sun taba sauka ba.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Bayo Onanuga ya yi martani ga gwamnatin kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya inda ya karyata jita-jitar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadawa takwaransa na Amurka cewa Najeriya ka mutunta kowane addini, ba ta yarda da zalunta ko cin zarafin wani addini ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Bauchi, Dr. Ahmad Adamu Mu'azu ta riga mu gidan gaskiya bayan ta sha fama da jinya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taba nuna gazawar tsohon Shugaba Goodluck Ebele Jonathan wajen kare rayukan Kiristocin Najeriya daga kashe-kashe.
Dan majalisa daga jihar Osun, Kanmi Ajibola, ya gurfanar da rundunar sojojin Najeriya a kotu bisa zargin yunkurin juyin mulki da kifar da gwamnati.
A kwanakin nan, kwamitin majalisar tarayya ta amince da kirkirar sababbin jihohi a kasar wanda wasu masana ke ganin zai kawo sauyi da kuma ci gaba.
Labarai
Samu kari