Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
'Yan sandan Ondo sun kama "fastocin boge" 6 da suka yi amfani da mu'ujizojin ƙarya don damfarar mutane. Rundunar ta bayyana matakin da za ta dauka kansu.
Gwamna Fubara ya naɗa Dagogo Wokoma a matsayin sakataren gwamnatin jiha da Sunny Ewule a matsayin shugaban ma'aikatan gwamnati, bayan sulhun Tinubu.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), ta kwato motocin gwamnati daga wajen wasu tsofaffin kwamishinoni.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da sabon jadawalin zabukan 2027, tare da sauya ranakun zaben shugaban kasa zuwa 16 ga Janairu bisa tanadin Dokar Zabe 2026.
Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna a jihar Kaduna. Masu zanga-zangar sun bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai.
Gwamnati jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta fito ta yi martani kan zargin cewa tana cin zarafin 'yan adawa. Ta ce ba haka ba ne.
Malamin Kirista Emmanuel Iren ya gargadi mata game da auren Musulmi, yana jaddada muhimmancin daidaiton bangaskiya fiye da soyayya ko jin dadi a cikin aure.
Rahman Jago, 'daya daga cikin abokai na kusa da Burna Boy ya tabbatar da cewa fitaccen mawakin na Najeriya ya karbi shahada kuma ya zama cikakken musulmi.
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
Labarai
Samu kari