Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya aika da sako ga 'yan Najeriya kafin ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
Wasu daga cikin manyan Kiristoci a Najeriya sun gina masallatai ga al'ummar Musulmi. Primate Elijah Ayodele shi ne na baya-bayan nan da ya gina masallaci.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Mohammed Bello El-Rufai, ya fito ya yi magana kan ci gaba da tsare mahaifinsa da hukumar ICPC ke ci gaba da yi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan kungiyar Shia'a a wasu jihohin Arewa sun fito domin zanga-zangar nuna takaicin kisan Ayatollah Ali Khamenei a Iran.
Iran ta harba makaman "Kheibar" kan ofishin Netanyahu yau 2 ga Maris, 2026. IRGC ta ce makaman sun ratsa Iron Dome yayin da ake tattara asarar da aka yi.
A labarin nan za a ji hukumar ICPC ta sanar da gano wadansu na'urori da ta ce ana amfani da su wajen kutsen wayar Mashawarcin Shugaban kasa kan tsaro, Nuhu Ribadu.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun shiga wani masallaci sun yi harbi da bindiga ana sallar tarawihi. 'Yan ta'addan sun sace maza da mata 6 a masallacin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya na cigaba da lura da yadda yakin Iran da Isra'ila/Amurka ke cigaba da gudana. Tana sa ido a kan yankunan Arewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari