Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin tallafawa kananan manoma da Naira biliyan 250. Ministan noma, Sanata Abubakar Kyari ne ya bayyana haka a Kaduna.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya aika da sakon gargadi ga 'yan siyasa kan matsalar rashin tsaro. Gwamna Uba Sani ya bukaci su yi taka tsan-tsan.
Mutanen wasu kauyuka a jihar Kano na fuskantar matsalar hare-haren 'yan bindiga. Lamarin ya tilasta musu tserewa daga cikin gidajensu don neman mafaka.
Matatar Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur ga masu sayen kaya daga matatar. litar man fetur ta dawo daga N877 zuwa N828. an samu ragin N49.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da takwaransa na kasar Saliyo, Julius Maada Bio, kuma sun tattaunawa muhimman batutuwa da suka shafi tsaro.
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soke biza sama da 80,000, ciki har da na ‘yan Najeriya, saboda laifuffukan sata, tuki cikin maye da wasu dalilai na shige da fice
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce ƴan bindiga ba sa kai hari babu dalili, yana mai kiran gwamnati da ta nemi sulhu da su domin samun zaman lafiya a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar a gidan gwamnatin Najeriya da ke Abuja yau Juma'a.
Labarai
Samu kari