Ministan wutar lantarki Joseph Tegbe ya ce ana samun ingantuwar wuta sosai, yayin da Sowore ya yi alkawarin wutar lantarki ta tsawon sa'o'i 24 idan ya ci zaben 2027.
Ministan wutar lantarki Joseph Tegbe ya ce ana samun ingantuwar wuta sosai, yayin da Sowore ya yi alkawarin wutar lantarki ta tsawon sa'o'i 24 idan ya ci zaben 2027.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Halima Shehu ta roƙi Tinubu ya umarci EFCC ta fitar da rahoton binciken da ta yi, tana cewa hakan zai wanke sunanta daga zarge-zargen da aka yi mata.
Tsohon Janar John Enenche ya bukaci gwamnati ta ƙara mafi ƙarancin albashin sojojin Najeriya zuwa N250,000, yana mai cewa N100,000 bai dace da tsadar rayuwa ba.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin Bala Mohammed ta musanta wani bidiyon bogi da ke cewa Gwamna Bala Mohammed ya kayyade sadaki na ₦1,500 ga matan da aka saki.
Tsohon Sufeto Janar na 'Yan Sanda, Mike Okiro, ya ce rushe rundunar ATS da ya kafa ya taimaka wajen bai wa Boko Haram damar bunƙasa, yana mai kira a koyi darasi.
Karamin Ministan tsaro na Najeriya, Mohammed Bello Matawalle ya umarci sojoji su ƙara kai hare-hare kan ‘yan ta’adda bayan sabbin hare-hare a Zamfara.
Dan majalisar Amurka, John James ya bukaci a saki Nnamdi Kanu ko a sake masa shari'a, yana gargadin yiwuwar rage tallafin Amurka ga kasar Najeriya.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Wani kamfanin fafutukar siyasa da ke da alaƙa da Atiku Abubakar mai suna Von Batten-Montague-York ya sake neman a fitar da bayanan shari’ar Tinubu da ke Amurka.
Oluremi Tinubu ta yabawa Sarkin Musulmi kan goyon bayan gwamnatin Tinubu, yayin da Sarkin ya yi addu'ar zaman lafiya tare da yabawa shirin Renewed Hope Initiative.
Labarai
Samu kari