Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce gwamnatin tarayya za ta dauki nauyin kulawa da iyalan sojojin da suka yi yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunkurin juyin mulki a Najeriya. An samu sunayen mutum 40 da aka kama bisa yunkurin kifar da Bola Tinubu.
Kungiyar MURIC ta caccaki reshen CAN na Arewa bisa kare Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, kan zargin hannu wajen bata sunan Najeriya a waje.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, na fuskantar ƙarin tuhumomi kan badalaka makudan kudi, yayin da aka gurfanar da Ahmad Rabiu a kotu kan zargin bata suna.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamna Uba Sani ya jinjinawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya sa Tudun Biri a shirin sake gina matsugunan mutanen da rigingimu ya shafa a Najeriya.
Majiyoyi sun bayyana shirin juyin mulki da aka shirya, inda aka bankado makamai da kuɗaɗe daga jami’an soja da fararen hula, ciki har da tsohon gwamna Timipre Sylva.
Labarai
Samu kari