Hukumar Hisbah ta Kano ta kama mai TikTok Ukasha Yahaya, wanda aka fi sani da UK International, kan bidiyon da ya nuna yana rungume da mata da yin wanka tare da su.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama mai TikTok Ukasha Yahaya, wanda aka fi sani da UK International, kan bidiyon da ya nuna yana rungume da mata da yin wanka tare da su.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Elon Musk ya ce ci gaban AI da mutum-mutumin zamani zai sa kuɗi su daina zama masu muhimmanci nan da shekaru 10, tare da yin karin haske kan siyasa da fasaha.
Akalla jami'an CJTF hudu da farar hula daya sun rasa rayukansu bayan sun fafata da 'yan bindiga da suka kai hari domin satar dabbobi a kauyen Guga da ke Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da Mai shari'a Faruku Hassan Bunza a Kebbi bayan dawowarsa daga Sokoto. Iyalansa sun bayyana yadda lamarin ya faru.
'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
A labarin nan, za a ji cewa fitinannun yan ta'adda sun gamu da fushin dakarun sojin Najeriya a lokacin da su ke taron yadda za a kai hari sassan Zamfara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta inganta tsaro, ilimi, ababen more rayuwa da tattalin arzikin Najeriya yayin da ake tunkarar 2027.
Gwamnatin Bauchi ta ce rahoton da ke ikirarin Gwamna Bala Mohammed ya amince da sadakin N1,500 ga zawarawa ƙarya ce, tana kira ga jama'a su guji yaɗa jita-jita.
Hukumar Kula da Yanayi da Najeriya (NiMet), ta yi hasashen rana, gajimare da tsawa tare da ruwan sama a wasu sassan Najeriya daga Lahadi zuwa Talata.
Labarai
Samu kari