Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar Labour a jihar Anambra ya ce bai gamsu da abin da aka sanar na zaben gwamna ba, ya ce dole akwai wata makarkashiya a cikin zaben.
Gwamnatin karamar hukumar Isa ta yi martani kan zargin da ke cewa ta yi sakaci kan wani harin 'yan bindiga da ya yi sanadiyyar hallaka mutane a yankin.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. 'Yan ta'addan sun hallaka wani jami'in hukumar kwasfam yayin harin da suka kai.
Majalisar Shari’a ta ƙasa ta bukaci Bola Tinubu ya sake nazarin nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC kan zargin rubuta takarda da ta soki Musulmai.
Fasto Enoch Adeboye ya roƙi Shugaba Bola Tinubu da ya nemi sulhu ta diflomasiyya da Amurka kan barazanar harin soja da Donald Trump ya yi mata a wannan wata.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe kansilan jam’iyyar APGA, Nze Ala Kuru Orji, yayin da yake jefa ƙuri’a a mazabar Ezukaka 1, Orumba ta Kudu a jihar Anambra.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya aika sako bayan sake lashe zabe. Ya yabawa mutanen jihar kan sake ba shi kuri'un da suka yi.
Jami’an ‘yan sanda sun yi harbe-harbe a saman iska bayan Gwamna Charles Soludo na APGA ya lashe kananan hukumomi 21 a zaɓen gwamnan Anambra da kuri’u 422,664.
Wata ƙungiya mai suna Concerned Nigerians for Human Security ta rubuta wa Donald Trump wasiƙa, tana neman ya shiga tsakani kan tsananin rashin tsaro a Zamfara.
Labarai
Samu kari