Sarki Sanusi II ya ce yana nadamar jinkirta shigar telcos harkar kuɗi, tare da bayyana yadda hada-hadar kuɗi za ta iya taimakawa noma, tanadi da rage talauci.
Sarki Sanusi II ya ce yana nadamar jinkirta shigar telcos harkar kuɗi, tare da bayyana yadda hada-hadar kuɗi za ta iya taimakawa noma, tanadi da rage talauci.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a daukar ma'aikatan 2024/2025, tare da bayyana matakan da za su bi.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Peter Obi ya ce ba zai yi wa ‘yan Najeriya alkawarin samar da wutar lantarki ta sa’o’i 24 a cikin shekaru huɗu ba idan aka zaɓe shi shugaban ƙasa.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin ƴan sandan MOPOL da aka aika aikin wanzar da zaman lafiya zuwa Filato sun bayyana cewa watanni bakwai ke nan da hana su alawus.
Tsohon jami’in DSS, Dennis Amachree, ya zargi gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari da sakaci da rashin tsaro, cin hanci da biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa.
Tsohuwar shugabar NSIPA, Halima Shehu, ta musanta karkatar da N44bn, tana mai cewa ba a taɓa tura kuɗin zuwa asusunta na kashin kanta ba kamar yadda aka yi zargi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta yi zargin cewa likitan tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya saba dokar aiki.
Labarai
Samu kari