Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
Babban kotun tarayya ta tura Abubakar Malami, ɗansa da wata mata zuwa gidan yarin Kuje kan zargin halatta kuɗin haram na biliyoyin nairori da hukumar EFCC ke musu.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, ta sanar da dakatar da Alhaji Sammani Ungogo daga Shugaban dattawan yankin kan kin bin umarni.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma jagoran jam'iyyar LP, Peter Obi ya bada labarin yadda ya cire girman kai ya wanke bandakin jirgin sama a shekarun baya.
Allah ya yi wa shugaban karamar hukumar Yusufari a jihar Yobe rasuwa. Alhaji Baba Abba Aji, ya rasu ne bayan ya yi fama da jinyar rashin lafiya a kasar waje.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Wani abin fashewa ya tashi a wani asibiti da ke.jihar Kebbi da sanyin safiya. 'Yan sanda sun bazama wajen gudanar da bincike domin gano abin da ya faru.
Wata kungiya mai suna National Grassroots Movement (NGM), ta fito ta yi zargi kan shirin da ta ce ana yi domin tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Labarai
Samu kari