Pat Utomi zai jagoranci tattaunawa da Atiku, Obi da wasu ’yan takarar adawa domin neman hanyar samar da ɗan takara guda a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Pat Utomi zai jagoranci tattaunawa da Atiku, Obi da wasu ’yan takarar adawa domin neman hanyar samar da ɗan takara guda a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
Rahoton MEMAN ya nuna Najeriya ce ta fi kowace ƙasa a Afirka tashin farashin fetur a 2026, inda farashin ya ƙaru da kashi 39.5% sakamakon yaƙin Amurka da Iran.
Amurka da Saudiyya sun kai hare-hare kan kungiyoyin da Iran ke marawa baya a Iraki bayan hare-haren jirage marasa matuki kan cibiyoyin man Saudiyya.
A labarin nan, za a ji muhimman kayan abinci da man fetur da wani matashi ya ke safararsu zuwa ga ƴan ta'addan Boko Haram da su ka hana zaman lafiya a jihar Borno.
Tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mike Okiro, ya zargi gwamnatin tarayya da raunana rundunar ‘yan sanda, yana cewa hakan ya ƙara matsalar tsaro a Najeriya.
Barrista Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya ce shaye-shayen miyagun ƙwayoyi na daga cikin manyan abubuwan da ke haddasa aikata laifuka da rikicin ƙungiyoyin daba a jihar.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Hukumar Federal Character Commission ta bayyana kura-kurai guda bakwai da ke hana masu neman aikin gwamnati samun nasara, tare da gargadin su guji masu damfara.
Sanata Oluremi Tinubu ta ce babu wani ɗan Najeriya da ya kamata ya kwana da yunwa yayin da gwamnatin tarayya ke faɗaɗa shirin tallafa wa masu buƙata.
Rahoto ya nuna cewa kusan 29% na malaman makarantu a Borno na fuskantar matsanancin damuwa, lamarin da ke sanya su tunanin barin aikin koyarwa a jihar.
Labarai
Samu kari