Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), sun samu nasara kan wasu mutane biyu da ake zargi. Kafin cafke su sai da aka ba hammata iska.
Jafar Jafar ya bayyana cewa rabon awaki da gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi da kansa bai dace da kujerar da ya ke kai ta jagorancin jama'ar jihar Kano ba.
Kwanaki kadan bayan gwamnan Anambra ya kaddamar da rundunar tsaro dole. yan bindiga da sun takale shi da suka sace kwararreɓ likitan NAUTH a Nnewi.
Da safiyar yau Laraba 22 ga watan Janairun 2025, Gwamnan Benue, Hyacinth Alia, ya kai ziyarar bazata sakatariya inda ya gano yadda ma'aikata ke wasa da aikinsu.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci ministan lantarki Bayo Adelabu ya yi murabus saboda gaza magance matsalolin wuta a Najeriya. NLC ta ce bai kware ba sam.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ciri tuta wajen bullo da tsarin ba da ilmi kyauta ga daƙibai mata 'yan asalin jihar. Za su samu karatu tun daga firamare har PhD.
Hukumar ƴan sandan farin kaya watau DSS ta gurfanar da sanannen ɗan gwagwarnayar nan Mahdi Shehu a gaban kotu, ta tuhume shi da laifukan ta'addanci.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce kokarin da hukumomin tsaro su ke yi ya na taka muhimmiyar rawa domin a kawar da ta'addanci a fadin Najeriya a cikin shekaru biyu.
Labarai
Samu kari