Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya bayyana cewa akwai ƴan siyasa, sojoji da fararen hula da ke haɗa kai da Boko Haram wajen tayar da zaune tsaye.
Daya daga cikin lauyoyin Hamdiyya Sidi Shareef da ake kira Abba Hikima ya tabbatar da batan matashiyar a birnin Sokoto wanda ake nemanta tun jiya bayan fita sayayya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sake kai harin ta'addanci a jihar Kogi. Miyagun sun yi awon gaba da wasu mutanen da ba su hawa ba, ba su san sauka ba.
Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta yi amai ta lashe, ta sauya dokar da ta amince da ita wadda ta maida Alaafin ya zama shugaban Majalisar sarakuna na dindindin.
Za ku ji cewa Majalisar dokoki za ta gudanar da bincike kan koken Gwamnan Bauchi dangane da yadda ake cike guraben aikin sojin sama babu 'yan asalin jihasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa su tattauna da Janar Ibrahim Badamasi Babangida kan soke zaben ranar 12 ga watan Yunin 1993.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kaddanar da hare-hare a kauyukan jihar Benuwai da ke Arewa ta Tsakiya, sun yi ajalin tsohon shugaban PDP na mazaɓa da wasu mutum 3.
A wannan labarin, za ku ji cewa Sule Lamido ya tona yadda ya roki Yar’Adua kada ya yi rigima da Obasanjo kan batun wutar lantarki da rikicin siyasa a majalisa.
A wannan labarin, za ku ji cewa BudgIT ta gano karin ayyuka 11,122 da suka kai N6.93tn da aka saka a kasafin 2025 ba tare da an bayyana dalili ba.
Labarai
Samu kari