Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
'Yan sanda sun kama Fatima Salisu a Nasarawa da harsasai 481, ana zargin tana safarar su ga ’yan ta’adda a Katsina. Yanzu haka dai ana ci gaba da bincikarta.
Jama'a da dama sun rasa muhallansu yayin da aka yi wata guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama a wasu sassan jihar Katsina, ciki har da wasu sababbin ma'aurata.
An samu barkewar rikicin manoma da makiyaya a wasu kauyukan jihar Taraba. Rikcin ya jawo an samu asarar rayukan mutane daga bangaren manoma da makiyaya.
Primate Ayodele ya hango rikice-rikicen da za su fada wa gwamnonin jihohi 6, inda ya bukace su da su guji siyasar rikici, su mayar da hankali kan jin daɗin jama'a.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun daure mutane 2 da suka je daji karbo shugaban APC da aka yi garkuwa da shi. Mutanen sun kai kudin fansa amma aka rike su.
A wannan labarin, za kun ji cewa Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ya murkushe Boko Haram tun 2002 saboda karfin ikon sojin da jajircewa ya nuna a zamaninsa.
Majalisar Wakilan tarayya ta yanke shawarar gudanar da bincike kan tangarɗar na'ura da aka samu yayin tantance sakamakon dubban ɗaliban da suka zana UTME 2025.
Gwamnan jihar Kano, Abba.Kabir Yusuf, ya raba tallafi ga mutanen da ke tsarw a gidajen gyaran hali a jihar. Gwamna Abba ya ba da kayan abinci da ga fursunonin.
Bayan watsa takardun Naira da cin mutunci, kotun tarayya da ke Kaduna ta yanke wa Muhammad Kabir hukuncin dauri saboda cin zarafin Naira a wani bidiyo da ya wallafa.
Labarai
Samu kari