An bayyana wani tarihin rayuwar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. A cikin tarihin an bayyana makarantun firamare da sakandare wadanda ya halarta..
An bayyana wani tarihin rayuwar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. A cikin tarihin an bayyana makarantun firamare da sakandare wadanda ya halarta..
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Halima Kazaure, tsohuwar matar Bashir El-Rufai, ta buɗe baki kan rabuwar aurensu a watan Yulin 2024, inda tace tun farko ta san auren ba zai dore ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada sabon shugaban ma'aikatan tarayya bayan Didi Esther Walson-Jack ta kai shekara 60.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya ci zaben shugaban kasa na 2027.
A labarin nan, za a ji Alkalin alkalan jihar Kaduna ta bayyana cewa ba ta ga wani dalili da zai sa a canja alkalin da ake shari'ar tsohon gwamna Nasir El-Rufa'i ba.
An kama wani mutum a Ondo, bisa zargin kona ‘yarsa mai shekaru 10 saboda fitsarin kwance. Yarinyar ta samu munanan raunuka kuma tana bukatar karin tiyata.
Gwamnatin tarayya ta ce sayar da fetur kan N200 a karkashin tallafi zai hana matatar Aliko Dangote aiki tare da jefa Najeriya cikin karancin mai.
Fiye da mazauna Unguwar Guru 3,000 sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren ’yan bindiga a Kankia, inda suka rasa matsuguni, abinci da sauran kayan agaji.
Labarai
Samu kari