Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Rijiyar Lemo da ke Layin Azman a Kano sun gamu da firgici a yammacin ranar Juma'a, 30 ga watan Janairu bayan fashewar wani abu.
'Yan kasuwa da manyan dilolin mai a Najeriya sun yi gargadi da cewa tashin farashin danyen mai a duniya zai iya sa kudin lita ya kai N1,000 a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba gardama kan jita-jitar sauke Muhammadu Sanusi II daga kujera. Ya bayyana wanda zai ci gaba da zama sarki.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makami sun sake kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji da fararen hula yayin harin da suka kai.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da tsarin sanya limamai da fastoci samun alawsu duk wata. Gwamnati za ta rika biyansu ba tare da nuna bambanci ba.
Kashim Shettima ya buɗe rukunin gidaje 133 a Tudun Biri, Jihar Kaduna, a matsayin cika alkawarin Shugaba Tinubu ga al'ummar da harin sojoji ya shafa a bisa kuskure.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun kama wani limamim masallacin Juma'ada mutane uku bisa zargin kisan wani mai fenti bayan ya je sallar da asuba.
Labarai
Samu kari