Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
A labarin nan, za a ji tsofaffin kwamishinonin Gwamna Abba Kabir Yusuf za su ci gaba da shafa da shi game da yunkurin da ake yi na kwace motocin ofis da aka ba su.
A labarin nan, za a ji mabiya Ƙadiriyya a Kano sun yi wa jagoran addini na Iran, Ayatollah Khamenei sallatul gha'ib bayan harin Amurka da Isra'ila ya yi ajalinsa.
An tabbatar da rasuwar Sarkin masarautar Ikire da ke jihar Osun,Oba Olatunde Falabi bayan fama da rashin lafiya a karshen makon nan, an fara mika ta'aziyya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya aika da sako ga 'yan Najeriya kafin ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
Wasu daga cikin manyan Kiristoci a Najeriya sun gina masallatai ga al'ummar Musulmi. Primate Elijah Ayodele shi ne na baya-bayan nan da ya gina masallaci.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Mohammed Bello El-Rufai, ya fito ya yi magana kan ci gaba da tsare mahaifinsa da hukumar ICPC ke ci gaba da yi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan kungiyar Shia'a a wasu jihohin Arewa sun fito domin zanga-zangar nuna takaicin kisan Ayatollah Ali Khamenei a Iran.
Iran ta harba makaman "Kheibar" kan ofishin Netanyahu yau 2 ga Maris, 2026. IRGC ta ce makaman sun ratsa Iron Dome yayin da ake tattara asarar da aka yi.
Labarai
Samu kari