Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
A wajen taron FEC, Gwamnatin FEC ta amince da kashe ₦438bn wajen gyaran hanyoyi da wuraren ajiye motocin kaya a Najeriya don inganta sufuri da tattalin arziki.
Gwamna Inuwa Yahaya ya taya Maryam Dan’azumi murnar lashe gasar Al-Qur’ani ta duniya a Saudiyya, tare da shirin karrama ta idan ta dawo Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa ya kafa kwamiti mai dauke da mutum 11 wanda zai jagoranci sabon tsarin da za a fitar a lasar nan na shekaru masu zuwa.s
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta tura kudaden da aka kwace, ribar hannun jari da ba a karba ba da kudaden dormant zuwa NELFUND domin tallafa wa ilimin dalibai.
Sojojin saman Najeriya sun kashe mayakan kungiyar ISWAP guda takwas a wani harin sama da aka kai Timbuktu Triangle a Borno bayan samun bayanan sirri.
Wasu ‘yan daba sun kai hari kan ayarin motocin Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, bayan ziyararsa fadar Ataoja na Osogbo, lamarin da ya jawo musayar harbe-harbe.
Daraktan UNIMEDTH, Farfesa Michael Gbala, ya yi gargadin cewa jabun magunguna na iya kashe mutane fiye da ’yan bindiga, tare da kira da a ƙara sa ido kan ingancinsu.
Labarai
Samu kari