Rasha ta ce za ta zauna cikin shirin nufar Lithuania da makaman nukiliyarta idan ƙasar ta karɓi wasu makaman nukiliya daga tarin makaman ƙawayenta na kungiyar NATO.
Rasha ta ce za ta zauna cikin shirin nufar Lithuania da makaman nukiliyarta idan ƙasar ta karɓi wasu makaman nukiliya daga tarin makaman ƙawayenta na kungiyar NATO.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Atiku Abubakar ya ce zai kara yawan jami’an tsaro da kayan aiki tare da daukar matakan gaggawa domin kawo karshen rashin tsaro idan aka zabe shi a 2027
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki Atiku Abubakar kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yayin da Wike ya zarge shi da sauya matsaya saboda siyasa.
Gwamnan Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya nada kwamishina guda daya, masu ba shi shawara uku, manyan mataimaka 90 da mataimaka na musamman 910 domin inganta mulki.
Bincike ya gano cewa wani rahoton da ake yadawa a matsayin sabon binciken Amurka kan Atiku Abubakar tsohon rahoton Majalisar Dattawan Amurka ne na 2010.
A labarin nan za a ji cewa gwamantin tarayya ta yi mamakin dalilin da ya hana jama'a tambayar yadda aka kashe sauran rance amma ake neman na Abu Dhabi.
Hukumar Kwastam ta Apapa ta kafa gagarumin tarihi bayan ta tara kudin shiga har N28.1bn a rana guda, sakamakon gyare-gyaren tsarin zamani da kwarewa.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Katsina ta fadi shirin da ta kulla domin ganin an hana daba a siyasar 2027 da ke tafe a watanni masu zuwa.
Kimanin mutane 40 ne ake tunanin sun mutu bayan kwale-kwalen da ke ɗauke da manoma ya kife a Gorau, karamar hukuma Goronyo, Jihar Sokoton Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojojin Najeriya sun yi nasara a kan wasu kasurguman yan ta'adda a Kebbi, Zamfara da Sokoto bayan an yi kazamin artabu.
Labarai
Samu kari