An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Shugaba Bola Tinubu zai jagoranci kwamitin yakin neman zaben APC na 2027, yayin da Abdulaziz Yari ya zama Darakta Janar, Hope Uzodimma kuma sakatare.
Alhaji Aliko Dangote ya yi alkawarin N600m ga LASU domin ɗakin kwanan ɗalibai mata, tare da bai wa waɗanda suka samu digiri na farko damar samun aiki.
Kotun Amurka ta amince FBI ta gabatar da wasu bayanan binciken da suka shafi Tinubu a sirrance, tare da sanya ranar 28 ga Agusta a matsayin wa'adin karshe.
Hakimin Gorau ya bayyana yadda ya tsira daga hatsarin kwale-kwale a Sokoto, inda aka binne mutane 62 bayan hatsarin da ya yi sanadin mutuwar fasinjoji da dama.
Hukumar ICPC ta gano yadda wata hukumar bogi ta kafa rassa a jihohi 20, tare da wakilai a Amurka da China, yayin da Tinubu ya ba da umarnin daukar mataki.
Hedikwatar Tsaro ta ce sojoji sun ceto mutane 59 tare da kashe ’yan ta’adda 11 a samamen da suka gudana a faɗin ƙasar tsakanin 14 zuwa 20 ga Agusta, 2026.
Gwamna Dikko Radda ya ce jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Najeriya sun zama babban abin tsoro ga 'yan bindiga da 'yan ta'adda a Arewa maso Yamma.
Kungiyar Bola Tinubu 2027 ta bukaci a kama Dino Melaye kan kalamansa cewa abin da ya faru a Venezuela zai faru a Najeriya, tana neman a bincike shi.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya taya Maryam Dan'azumi ta Gombe murnar lashe gasar Alƙur'ani ta duniya, yana yabawa hazakar 'ya'ya mata.
Labarai
Samu kari