Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shaidu sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura 150 bayan harin jirgin sojin Najeriya a Kasuwar Tufa jihar Zamfara ranar Juma’a ce sun tabbatar.
Najeriya da Jamus sun ƙulla sabuwar yarjejeniyar haɗin gwiwa kan noma, makamashi, fasaha da bunkasa tattalin arziki tare da tallafin euro miliyan 65.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sake nanata kudirin gwamnatinsa na samar da zaman lafiya, ya ce zai iya sulhu da yan bindiga bisa sharadi guda.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Labarai
Samu kari