Alakar Isra'ila da kasashen Turai na kara kamari kan kai hare-hare Lebanon, Gaza da yakin Iran. Kasashen Spain, Slovenia da Ireland sun mika bukatar hakan ga EU.
Alakar Isra'ila da kasashen Turai na kara kamari kan kai hare-hare Lebanon, Gaza da yakin Iran. Kasashen Spain, Slovenia da Ireland sun mika bukatar hakan ga EU.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojojin Najeriya a jihar Borno, wadanda suka jawo asarar rayukan kwamandoji.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa akwai yiwuwar kai masa hari a Najeriya. Ya bukaci 'yan Amurka su rika taka tsan-tsan sosai.
Matatar Dangote da ke jihar Legas ta sake kara farashin kowace litar fetur zuwa N1,175 a matakin sari ga yan kasuwa, ta kuma kara farashin man dizal.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Harin na 'yan ta'addan ya jawo an hallaka kwamandan rundunar sojoji.
Kungiyar Boko Haram ta mamaye garin Ngoshe a jihar Borno, ta sace mata 100 tare da kashe sojoji. Rundunar soji ta kashe fiye da ƴan ta'adda 50 ta sama.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa yana shirin angwancewa a ranar 29 ga watan Maris 2026.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
Ana ci gaba da gwabza rikici a yankin Gabas ta Tsakiya. Rikicin ya jawo tashin farashin man fetur a Najeriya. Hazalika magidanta sun fara kokawa kan rikicin.
Labarai
Samu kari