Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Pantami, ya yi magana kan batun ya taba haramtawa malamai shiga siyasa.
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Pantami, ya yi magana kan batun ya taba haramtawa malamai shiga siyasa.
'Yan bindiga sun kashe makiyaya 3 a Barkin Ladi, Filato a hanyarsu ta komawa gida daga sauraron tafsiri. Kungiyar MACBAN ta zargi 'yan kabilar Berom.
Gwamnatin Kano ta yi kira ga likitoci yan asalin jihar Kani da ke aiki a makwabtan jihohi su koma gida, za a dauke su aiki kai tsare kuma da albashin CONMESS.
Kwamitin binciken shari’a a Sokoto ya zargi tsohon gwamna Tambuwal da almundahanar fiye da ₦117bn. Gwamna Ahmed Aliyu ya ce za a kafa kwamitin don adalci.
Dan majalisar wakilai a Amurka, Riley Moore, ya gana da gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang. Ganawar ta su ta gudana ne a kasar Amurka.
Abubakar Malami, tsohon Ministan shari'a da ɗansa sun sake gurfana a gaban kotu bayan DSS ta zarge su da laifuffuka masu alaƙa da ta'addanci a Najeriya.
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar da ake zargin tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje da wasu mutum 7 kan zargin karkatar da kudaden al'umma.
NECO ta saki sakamakon jarrabawar SSCE External na 2025 a yau 3 ga Fabrairu, 2026; 71.6% sun samu credits biyar ciki har da Turanci da Lissafi. Duba yanzu!
'Yan bindiga sun kashe mata mai juna biyu da ɗan uwanta a Pindiga, Gombe; ƴan sanda sun kashe mahara 3 tare da ceto mutane 2 daga hannun masu garkuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sha da kyar lokacinda jirgin da yake ciki ya fado kasa a jihar Kogi shekaru bakwai da suka wuce.
Sama da mutane 6,000 ne suka tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren 'yan bindiga a garuruwan masarautar Pindiga, jihar Gombe; an tabbatar da mutuwar mutane 3.
Labarai
Samu kari