Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa sojoji kadai ba za su iya shawo kan msatalar tsaro a jihohi 7 na Arewa maso Yamma ba, ya fadi matakin da za a dauka.
Hukumomin tsaro a Amurka sun cafke wata mata a kasar da ta yi barazana ga Shugaba Donald Trump a kafar sadarwa ta intanet domin daukar fansar rasa rayuka.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar NDLEA ta samu nasarar wargatsa wasu dillalan miyagun kwayoyi a Najeriya, har sun samu zama gidan kaso na shekaru.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa zai sauka a jihohi da dama, ta gargadi jama’a da direbobi su yi taka-tsantsan don gujewa haɗurra da matsalolin ambaliya.
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah mai suna Maryam Hussaini Abdullahi ta gamu da iftila'in alakanta jakarta da tulin wiwi a kasar Saudiyya.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci jami'an tsaro su yi amfani da fasaha wajen kama wadanda suka kashe masallata a wani masallaci suna sallah a jihar Katsina.
Mutanen da suka tsira da ransu daga harin da 'yan bindiga suka kai cikin masallaci a jihar Katsina, sun yi bayanin yadda mummunan lamarin ya auku.
Rahoton Amurka ya nuna damuwa kan mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikatan Najeriya. Ta yi magana kan tsaro, shari'a da wasu matsalolin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFF ta samu nasara a kotu bayan an amince da garkame asusu guda hudu da aka alakanta da tsohon Shugaban EFCC, Mele Kyari.
Labarai
Samu kari