Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Yayin da ake ta korafi kan yawan kudin kira da data a Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da harajin kashi 5 na sabis na sadarwa domin rage yawan kuɗi.
Wasu miyagun 'yan daba sun farmaki jami'in dan sanda a jihar Bayelsa. 'Yan daban wadanda ake zaton 'yan kungiyar asiri ne, sun hallaka shi har lahira.
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
Dan majalisar dokokin jihar Katsina mai wakiltar Matazu, Hon. Ibrahim Dikko Umar, ya bayyana cewa mutanen mazabarsa na cikin tashin hankali saboda 'yan bindiga.
Rundunar yan sandan Kano ta gurfanar da wadanda ake zargi da tayar da zaune taaye a zaben cike gurbim da aka gudanar a mazabun yan majalisa 2 ranar Asabar.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da kai hari masallacin kauyen Unguwan Mantau da ke yankin karamar hukumar Malumfashi a Katsina, an kashe mutane 13.
Najeriya ta ce tana shirye domin mayarwa Amurka martani kan dokokin biza da ta sanya wa 'yan kasar ta. Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya za ta dauki mataki.
Bayan ta da jijiyoyin wuya kan ganin yan sanda a Kano suna taimakawa dan siyasa rabon kuɗi ga jama'a, rundunar ta tabbatar da ɗaukar matakin ladabtarwa kan jami’an.
Tinubu ya rage kuɗin wanke ƙoda zuwa ₦12,000 daga ₦50,000 a asibitocin tarayya, amma jama’a sun ce marasa lafiya na buƙatar jinya akai-akai da ya fi ƙarfin talaka.
Labarai
Samu kari