Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Kasuwar hannayen jari ta Najeriya ta yi kusufi kasa, inda masu jari suka tafka asarar Naira tiriliyan 2.84 yayin da darajar kasuwar NGX ta sauka da 2.9%.
Sanatan Delta ta Arewa, Ned Nwoko ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana goyon bayan kudirin da ya gabatar na kafa jihar Anioma a Kudu maso Gabas.
Kungiyoyin duniya da dama sun karyata ikirarin shugaban Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. EU, AU da ECOWAS sun karyata ikirarin Trump na Amurka.
Shehu Sani ya gargadi ƴan Najeriya da sauran ƴan Afirka da aka soke musu biza a Amurka da su koma gida kafin a kama su, yayin da gwamnatin Trump ta soke biza 80,000.
Sanata Muntaru Dandutse ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar limamin masallacim yan Izala da ke Funtua, Sheikh Goni Imam Sa'id Musa, ya yi addu'ar Allah jikansa.
A labarin nan, za a ji cewa mayakan kungiyoyin yan ta'adda sun gwabza kazamin yaki a jihar Borno, inda aka kashe mayakan ISWAP akalla guda 50 a kusa da tafkin Chadi.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya kara wa masu kadarori a wasu sassan birnin tarayya wa'adin kwanaki na biyan harajin N5m.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa ana samun saukin matsalolin rashin tsaro a sassan kasar tun bayan da ta hau mulki zuwa yanzu.
Labarai
Samu kari