Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Alhaji Aliko Dangote ya yi magana game da alakar Amurka da matatar shi da ke jihar Legas. Ya ce shugaban Amurka, Donald Trump ba ya adamawa da matatar.
Aliko Dangote ya bukaci a binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan zargin biyan $5m kudin makarantar ‘ya’yansa a Switzerland. Ya ce kudin sun wuce albashin Farouk.
A labarin nan, za a ji cewa an samu wasu sojojin kasar nan sun fusata da aka kara wa Kanal Nurudeen Yusuf, mai tsaron Shugaban Ƙasa girma zuwa Birgeniya Janar.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani cocin ECWA a jihar Kogi. An kashe mutum daya yayin da aka sace mutane da dama. Gwamnatin Kogi ta yi Allah wadai da kai harin.
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta yi karin bayani game da yarjejeniyar da Najeriya ta yi da Faransa. FIRS ta ce babu wani bangare da zai cutar da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zuwa gobe Talata, 16 ga Disamba sabon farashin man fetur zai fara aiki bayan sauki da ya yi. Ya ce zai cigaba da saukakawa jama'a.
Gwamnan Ebonyi, Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da biyan ₦150,000 a matsayin alawus din Kirsimeti ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar gaba daya.
Labarai
Samu kari