Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa an fara shirin aurar da tubabbun 'yan daba da su ka zubar da makamai tsakani da Allah.
Gwamnatin Kano ta bullo da shirin yi wa 'yan daba afuwa. Ta bayyana cewa mutanen da za su amfana za a sake dawo da su cikin al'umma bayan an gyara musu tarbiyya.
Dan Majalisar Jibia da Kaita a jihar Katsina, Hon. Sada Soli ya bayyana cewa an aan yan bindigar da auka kai hari masallaci a yankin karamar hukumar Malumfashi.
Gwamnatin Adamawa ta ceto yara 14 da aka ceto aka sayar da su a jihar Adamawa zuwa jihar Anambra. Wata mata 'yar kabilar Ibo ake zargi da safarar yaran.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Nasarawa da na Abuja sun yi aiki tare wajen kama masu garkuwa da mutane da 'yan fashi a yankin.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan ko ya dace a yi sulhu da yan bindiga ko a'a, al’ummomi a wasu yankunan jihar Zamfara da Sokoto sun bayyana matsayarsu.
Malamin addinin musulunci a jihar Sokoto, Sheikh Murtala Bello Asada, ya nuna rashin gamsuwarsa kan masu goyon bayan a yi sulhu da dan bindiga Bello Turji.
Dakarun soji sun kama wata jaka cike da harsashi ana shirin tafiya da shi jihohin Arewa ta Yamma da ke fama da matsalar 'yan bindiga. Motar ta fito daga Borno.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuna yadda mafi karancin albashin Najeriya, N70,000 ya gaza sauya rayuwar talaka.
Labarai
Samu kari