Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
An samu rigima mai zafi a birnin Abuja a yau Talata yayin da sojoji suka hana Ministan Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake rikici a Gaduwa.
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya goyi bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya.
‘Yan bindiga sun tare fasinjoji a hanyar Ayere–Kabba, jihar Kogi, inda suka kashe mutum ɗaya, suka sace wasu, yayin da gwamnati ke cewa tsaro ya inganta da 81%.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun samu nasarar dakile harin da aka kai wa wasu ma'aurata kuma jami'ansu, tare da bai wa Fasto a Abuja kariya daga harin.
Ministan Muhalli, Malam Balarabe Lawal, ya rasa mahaifiyarsa, Hajiya Dayyabatu Lawal Aliyu, wadda ta rasu a Zariya bayan rashin lafiya mai tsawo.
A labarin nan, za a ji cewa sabon Shugaban hukumar INEC da Shugaba Bola Tinubu ya nada a kwanan nan, na fuskantar matsin lamba ya ajiye mukaminsa.
Masu zanga-zanga sun nuna fushinsu kan kin tabbatar da nadin Injiniya Abdullahi Ramat a matsayin shugaban hukumar kula da rarraba lantarki (NERC).
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya tabbatar da cewa gwamnatin Najeriya da Amurka sun fara tattaunawa domin fahimtar halin da ake ciki.
Labarai
Samu kari