Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar SERAP ta bukaci gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso a kan ya yi bayani a kan bacewar N3trn daga bankin.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari makarantar kwana, inda suka kashe mataimakin shugaba, suka sace dalibai masu yawan gaske a jihar Kebbi,
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa taron PDP da aka gudanar a jihar Oyo ba komai ba ne face taron nishadi.
Labarin ya kawo bayani kan matakin da sojoji suka dauka na baza karin jami'ai a Abuja bayan zargin yukurin kashe sojan Najeriya A.M Yerima a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wasu migayun mutane dauke da miyagun makamai sun bude wa bayin Allah wuta, tare da kwashe mutane da dama a sassan jihohin Zamfara.
Rundunar ’yan sanda ta karyata rahoton da ya ce an yi yunƙurin kashe jami’in sojan ruwa Lt. Ahmed Yerima, da ya yi cacar baki da ministan Abuja, Nyesom Wike.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a Benue, lamarin da ya faranta ran masu saye amma ya jefa ’yan kasuwa da manoma cikin asara. Masana sun gargadi gwamnati.
Majalisar Amurka za ta fara bincike kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya da Donald Trump ya yi. An gayyaci wasu malaman addinin Kirista Amurka kan zargin.
Labarai
Samu kari