Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya samu Dala a kan N1,900 a lokacin da ya hawu kan mulkin Najeriya a 2023. Legit ta yi bincike domin gano gaskiyar maganar.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun yi bata kashi da miyagu.
Wani jirgin ruwa da ya dauko fasinjoji 90, mata da yara ya kife a yankin karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, an tabbatar da mutuwar mutane 29 daga ciki.
Kungiyar dattawan Arewa ta mika bukatunta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinuvu kan matsalar rashin tsaro. Ta nuna cewa akwai bukatar a ayyana dokar ta baci.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
Kasar Faransa ta dawo da kokon kawunan wasu sarakuna daga kasar Madagascar bayan shafe shekaru 128 da aka kashe su lokacin mulkin mallaka a kasar.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Labarai
Samu kari