Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da hare-haren sama masu ƙarfi a Zamfara, lamarin da ya tarwatsa manyan sansanonin ‘yan bindiga.
Majalisar wakilai ta yi alkawura da suka shafi tsaro, siyasa da gudanar da mulki a 2025. Sai dai har zuwa karshen 2025 ba a cika wasu daga cikin alkawuran ba.
Dakarun Operation Hadin Kai sun cafke wani da ake zargin ɗan kunar bakin wake na Boko Haram a Yobe, wanda ya amsa karɓar ₦70,000 zuwa ₦100,000 kan kowane hari.
A labarin nan, za a ji cewa kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kudi da aka zargin na da alaka da gwamnatin Kanoo.
An shiga jimami a jihar Enugu bayan rasuwar babban basaraken gargajiya, Mai Martaba, Igwe PD Uzochukwu, kwana guda kafin cikar sa shekara 90 a duniya.
Gwamna Monday Okpebholo ya biya ma'aikatan Edo albashin watan 13, lamarin da ya sa ma'aikata suka yaba masa domin zai taimaka musu wajen biyan kudin makarantar yara.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Maruf Musa, a ƙaramar hukumar Ogun Waterside.
Gwamnonin jihohin Lagos, Abia, Ogun, Enugu, Osun, Delta, Sokoto, Edo, Bayelsa da Gombena shirin ciwo bashin Naira tiriliyan 4.287 a 2026 kan kasafin kudi.
Majalisar dokokin Rivers ta ki karbar kyautar Kirsimeti ta N100,000 daga Gwamna Fubara, tana mai zargin gwamnan da saɓa wa dokokin kashe kuɗaɗe da kin mutunta su.
Labarai
Samu kari