Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Dr Kamal Kharrazi ya rasu bayan wani harin da Amurka da Isra'ila suka kai gidan shi bayan kashe matar shi a kwanakin baya.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Dr Kamal Kharrazi ya rasu bayan wani harin da Amurka da Isra'ila suka kai gidan shi bayan kashe matar shi a kwanakin baya.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka mutane tare da sace iyaye mata da jariran da suke shayarwa.
Babbar kotun tarayya ta yanke wa shugaban IPOB, Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai-da-rai tare da wasu shekaru 25 a gidan yari. An sanya matakan tsaro masu tsauri.
Gwamnatin tarayya ta gano sinadarai masu gadari da suka gurbata ruwan kaaa kamar na burtsatse da rijiyoyi a jihohin Kogi, Legas da Kebbi, ta garhadi jama'a.
Lauyan gwamnatin tarayya a shari'ar zargin aikata da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB. Gwamnati ta bukaci a yanke masa hukuncin kisa.
Wani mutumi ya tayar da rigima cikin jirgin ƙasa inda ya zargi matasan ƙwallon Najeriya da wakiltar abin da ya kira gwamnati ko ƙungiyar yan ta’adda.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta zartar da hukunci a shari'ar da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu.
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
Ƴan bindiga sun sake kai hari Kwara, inda a wannan karon suka farmaki manoma a kauyen Bokungi, tare da sace hudu daga ciki. Wannan na zuwa bayan harin coci.
Kamfanin Dangote ya bayyana cewa raguwar farashin man fetur da ’yan kasuwa suka yi ya biyo bayan rangwamen da suka yi ranar 6 ga watan Nuwambar 2025.
Labarai
Samu kari