Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya gayyaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya shiga jam’iyyar APC a Kano domin ci gaba da ayyukan alheri.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa, ya musanta labarin korarsa daga jam’iyya, yana mai cewa har yanzu shi ne sahihin shugaba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Kotun daukaka kara mai zama a Kano ta bayyana cewa babu wata hujja da za ta kore hukumcin kisa da babbar kotun jiha ta yanke wa AbdulMalik Tanko.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta kama mutane 3,081 da ake zargi da fashi, garkuwa, da daba a 2025, tare da ƙwace makamai da ceto mutane 14, a cewar CP Bakori.
Fusatattun mutane sun ƙona ofishin NSCDC a Dawakin Kudu, jihar Kano, tare da kashe mutane 3 da ake zargi da sata, yayin da jami'an tsaro 3 suka jikkata a hargitsin.
Rundunar tsaron jihar Ondo watau Amotekun ta kama wasu mutane 39 da suka ce sun gudo ne daga yankin jihar Sakkwato, ana zargin sun tsere ne daga harin Amurka.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan Fastoci biyu mabiya darikar Katolika a Mararaba da ke Nasarawa, kusa da Abuja, inda suka daba musu wuka da dare.
Wata uwargida ta kashe mijinta Momo Jimoh Jamiu a Kogi bayan ya kara aure, har ma matar ta haifa masa magaji. Rundunar 'yan sanda na farautar matar da ta tsere.
Labarai
Samu kari