Gwamnatin jihar Sokoto ta yi bayani game da harin da sojojin Amurka suka kai jihar bisa umarnin shugaba Donald Trump. Ta bayyana cewa ba a kashe farar hula ba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi bayani game da harin da sojojin Amurka suka kai jihar bisa umarnin shugaba Donald Trump. Ta bayyana cewa ba a kashe farar hula ba.
Majiyoyin soji sun tabbatar da cewa hare-haren Amurka a Arewa maso Yamma sun yi nasara, bayan haɗin gwiwa da sojojin Najeriya wajen kai farmaki kan ’yan ta’adda.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kalaman suka kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Atiku ya ce gwamnatin ta gaza sosai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yanke hutun da ya tafi yi a kasar Faransa. Shugaban kasan zai dawo Najeriya don ci gaba da jan ragamar harkokin mulki.
Hukumar NBS ta futar da alkaluman farashin kayayyaki a Najeriya, ta tabbatar da cewa jama'a sun jara samun sauki a farashin kayan abinci a watan Agusta, 2025.
Jagororin 'yan ta'adda sun halarci wani zaman sulhu da aka yi a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. An yi zaman don samun hanyar zaman lafiya.
Kungiyar KADA da ke karamar hukumar Kanam a jihar Filato ta tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe Sarkin Shuwaka, Malam Hudu Barau bayan sace shi.
Lauyan kare hakkin ɗan adam, Femi Falana, ya ce cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ya yi babban kuskure ne na tattalin arziki, wanda ya janyo wa yan Najeriya ƙunci.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kewaye wani masallaci a jihar Zamfara sun sace masallata 40 ana tsaka da sallar Asuba. Sun tafi da masallata dajin Tsafe.
A labarin nan, za a ji cewa matatar mai ta Dangote da ke Legas ta ce korafe-korafen kungiyoyin man fetur ba zai hana ta raba mai zuwa sassan kasar nan ba.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Labarai
Samu kari