Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Tsohon shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Katsina a 2027, domin magance matsalar rashin tsaro a jihar.
Tsohon Sanata Magnus Abe ya gode wa Bola Tinubu da Nyesom Wike bayan nadinsa a matsayin shugaban majalisar NUPRC, yana mai kira ga ‘yan Najeriya su marawa musu baya.
Bakin makiyaya dauke da makamai sun mamaye yankunan Logo da Gwer ta Yamma a jihar Benue, wanda ya jefa mutane a fargaba tare da neman dauki daga jami'an tsaro.
An kashe mutum ɗaya a wani rikicin daba da ya barke a Kano yayin da ’yan sanda suka kama mutum 9 a yankunan Kawo da Mariri bayan yunƙurin ɗaukar fansa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane masu yawa zuwa daji.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen karamar hukumar Mashegu a Jihar Neja sun shiga cikin zullumi bayan wasu manoma sun gano bam yayin da suka shiga gona.
Masani mai sharhi kan lamuran tsaro a nahiyar Afrika, Brant Philip ya ce akwai alamun da suka nuna wani jirgin Amurka ya sauka a Abuja Najeriya da dare.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin barin APC zuwa jam’iyyar ADC bayan murabus daga kujerar minista.
Labarai
Samu kari