'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi kira da a yi adalci kan zargin da aka yi wa Sheikh Lawal Triump a Kano. Ya bukaci gwamnatin Kano ta yi adalci.
Gwamnati ta gargadi jihohi bakwai na Arewa kan ambaliya daga 1 zuwa 3 ga Oktoba 2025, inda Kebbi ta fi fuskantar hadari yayin da NEMA ta ce mutum 230 sun mutu.
A lanbarin nan, za a ji cewa Gwamna Similayi Fubara ya tabbatar da korar dukkanin kwamishinonin da ya nada kafin Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya dakatar da shi.
Rundunar ’yan sanda a Bauchi ta ceci mutane biyu da aka sace a Alkaleri, ta kuma cafke mutum uku da ake zargi da garkuwa yayin da ake ci gaba da neman sauran miyagu.
Gobara da ta tashi a kasuwar Bariga da ke jihar Legas ta jawo asarar miliyoyin Naira a safiyar ranar Laraba. Hukumar LASEMA ta ce shaguna 26 suka kone.
Wasu tsofaffin 'yan siyasa da suka taba zama gwamnoni sun dawo sarakunan gargajiya. Tsofaffin gwamnoni 6 ne a Najeriya suka taba zama sarakunan gargajiya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kai ziyarar gani da ido kan yadda aikin gina wani titi yake tafiya a Kaduna. Gwamnan ya ce za a kammala aikin cikin watanni tara.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ga gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa akwai wasu karin gwamnonin adawa da za su dawo APC.
Majalisar shura ta jihar Kano ta sanar da dakatar da Malam Lawan Triumph daga yin wa'azi har sai ya kare kansa a gaban majalisar kamar yadda aka kai kokensa gabanta.
Labarai
Samu kari