Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
A labarin nan, za a ji cewa Boko Haram ta kai mummunan hari ƙaramar hukumar Chibok da ke jihar Borno inda aka kone wadansu makarantu a harin da ba a saba gani ba.
Ministan Tsaro a Najeriya, Christopher Musa, ya ce yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran da kuma na Rasha da Ukraine sun janyo ƙarancin kayan yaƙi a duniya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari da ya jawo asarar rayuka a Kebbi. Gwamnatin jihar ta jajantawa mutanen da suka rasa iyalansu a harin.
Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa mutuwar Janar Sani Abacha ta bar masa shakku, yana mai cewa akwai abubuwan da suka nuna akwai wata makarkashiya.
An gudanar da jana’izar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a Katsina bisa tsarin addinin Musulunci, bayan rasuwarsa a hannun ‘yan bindiga makonni biyu.
Rahotanni sun nuna cewa duk da rasuwar tsohon Manjo Janar na sojoji, Rabe Abubakar, yan bindiga sun ci gaba da tsare matarsa, Hajiya Amina Abubakar.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa Janar Abdulsalami Abubakar na ƙoƙarin ganin an saki MKO Abiola kafin rasuwarsa ta zo ba zato ba tsammani.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana alhininta kan rasuwar tsohon mai magana da yawunta, Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu a hannun yan bindiga.
Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
Labarai
Samu kari