Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Yarima Ibn Mahmud ya zama sabon Sarkin Ngazargamu bayan rasuwar mahaifinsa. Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni ne ya sanar da nada shi a ranar Juma'a, 12 ga Yunin 2026.
Tsohon minista, Isa Pantami, ya tabbatar da rasuwar Hon. Yaya Bauchi Tongo wanda ke wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye a majalisar wakilan Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
Yan kasuwa sun fara lissafin miliyoyin Naira da suka tafka asarar a wata mummunar gobara da ta auku a kasuwar kayan gida ta Kingsway da ke jihar Kano.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana shirin daukar sababbin jami’an tsaro 50,000 tare da ware N5.41tn domin inganta tsaro a Najeriya. Ya fadin hakan a ranar dimokuradiyya.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa har yansu daliban da yan bindiga suka sace na nan a cikin gandun daji na Old Oyo National Park.
Rahotanni daga msarautar ibadanland da ke jihar Oyo sun tabbatar d cewa Osi Balogun, Oba Olubunmi Isioye-Dada ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ba a ba tawagar Amurka damar ganin Mashood Abiola ba da farko, amma ya ba da umarnin a kai su wajensa.
Labarai
Samu kari