Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya ce nasarar kowace gwamnati a Najeriya na da alaka da aikin mutane uku.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta nada sabon kwamanda mai suna Abu Khalifa baya sojojin Najeriya sun kashe kwamandan kungiyar mai suna Julaibib a daji.
Likitocin hukumar jin dadin alhazan Kebbi sun yi wa Gwamna Nasir Idris gwajin lafiyar aikin hajji tare da matansa biyu, sakamako ya nuna ba su da matsala.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya faɗa a cikin tsaka mai wuya saboda halin rashin tsaro da ya sako ƴan Najeriya a gaba.
Wata kungiya a jam'iyyar APC mai suna APC League of Democrats, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kori wasu ministoci guda biyu daga bakin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Nasarawa ta fara bincike bayan ƴan ta'adda sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa daga Kano a kauyen jihar.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
TCN zai katse wuta a Ondo da Okitipupa daga 2 zuwa 5 ga Fabrairu, 2026, domin gudanar da aikin gyara a tashar Ife/Ondo don inganta rarraba wutar lantarki a yankin.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Labarai
Samu kari