Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Gwamnatin tarayya ta bukaci yan Najeriya du rika bai wa nassrorin jami'an tsaro muhimmanci wajen yada labaransu, su kuma daina saka ayyukan yan bindiga a sahun gaba.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa yada labaran kanzon kurege na taimakawa wajen kara karfin 'yan ta'adda.
Aluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya ce matatar mai ta Aliko Dangote ta ceci tattalin arzikin Najeriya daga durkushewa tare da rage wa talakawa wahalhalu.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
NEC ta amince da Naira biliyan 83.2 domin dakile ambaliya da bala’o’i, yayin da Kashim Shettima ya bukaci a bunkasa fitar da kayayyakin noma zuwa kasuwannin duniya.
Binciken masana ya yi karin haske kan jita-jitar cewa cewa ‘yan ta’adda sun harbo jirgin saman rundunar sojin saman Najeriya a jihar Niger da Tsakiyar kasar.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya soki Shugaba Donald Trump kan yarjejeniyar fahimtar juna da aka kullanda kasar Iran.
Hukumar NEMA ta kaddamar da rabon kayan abinci da cbiyar Sarki Salman ta kawo Najeriya domin a rabawa talakawa a jihohi biyar na kasar nan da suka shiga damuwa.
Labarai
Samu kari