Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya), ya samo mafita kan matsalar 'yan bindiga da suke sace mutane zuwa cikin daji.
Hukumr Hisbah ta tabbatar da kama wasu matasa mazs da mata 16 bisa zargin su da aikata ayyukan rashin da'a, an fara kokarin yi masu nasiha kafin sakinsu.
Wani jigo a APC, Abdullahi Ayinde Enilolobo, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaɓen 2027 saboda sauye-sauyen tattalin arziki da ayyukan ci gaba.
Tsofaffin hafsoshin soja da abokan marigayi marigayi Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun bukaci a yi garambawul ga tsarin tsaro bayan mutuwarsa a hannun ‘yan bindiga.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan an yi artabu.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya ta goyi bayan kiran da yan Majalisar wakilai na tsagin adawa suka yi ga Shugaba Bola Tinubu kan matsalolin kasar nan.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya ƙaddamar da rabon buhunan taki sama da 515,000 ga manoma 128,930 domin ƙara yawan amfanin gona da tsaron abinci.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa wasu daga cikin mutanen jihar na dauko hayar miyagu domin aikata laifuffukan garkuwa da mutane.
Labarai
Samu kari