Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Ana shirin kawo cikas ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan batun yin takara a zaben 2027. An bukaci kotu ta hana Jonathan sake yin takarar shugaban kasa.
Sanata Ali Ndume ya dauki hanyar kawo karshen labaran karya da ake yada wa a kasashen waje a kan zargin kashe kiristocin Najeriya saboda addininsu.
Majalisar wakilai ta fara shirin kawo dokar da za ta lura da harkokin POS da Kirifto. Majalisa ta ce hakan zai kawo karshe dakile yawan zamba da damfara.
Kungiyar GGSMD ta bukaci Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya sauka daga mukaminsa domin bai wa jami'an tsaro damar bincike kan takardun bogi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira taron majalisar kolin kasa. IBB, Jonathan, Obasanji da gwamnonin jihohi 36 za su hallara Abuja kan matsalar tsaro da INEC.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta koma bajin aiki a majalisar dattawa. Hakan na zuwa ne bayan dakatarwar da aka yi mata ta kare.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na ta kasa, PENGASSAN ta dauki zafi bayan kalaman mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci taron tattalin arziki a Abuja. Shettima ya kira Sarki Sanusi II da Sarkin Kano yayin taron da aka yi.
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan zargin da ake yi wa Minsitan kimiyya da fasaha na yin amfani da takardun bogi. Ta ce a jira hukuncin kotu.
Labarai
Samu kari