Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta dura a kan Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu kan yafe wa wadanda su ka aikata manyan laifuffuka.
Shugaba Goodluck Jonathan da Abbas Tajudeen sun halarci taron nadin sarautar Namadi Sambo Sardaunan Zazzau. Atiku, Obi sun taya shi murnar nadin sarautar.
Malumfashi, Funtua da Bakori sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da ‘yan bindiga domin kawo ƙarshen hare-hare da sace-sace a Katsina.
Hukumar NEMA ta ce mutum 236 sun mutu a ambaliyar ruwa da ta shafi jihohi 27 da Abuja, yayin da fiye da 400,000 suka rasa gidaje da gonaki a fadin kasa.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ba zai samu zuwa taron tattalin arziki da bankin duniya da IMF suka shirya a Amurka ba saboda rashin lafiya da ke damunsa.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya zayyano halayen 'dansa, Seyi Tinubu yayin da ya ke cika shekaru 40 da haihuwa.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa Ministan Kudi Wale Edun ba ya cikin hadari, bayan rahoton rashin lafiyarsa da jita-jitar cewa za a maye gurbinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta bayyana takaici a kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya yafe wa dilolin kwaya.
Hasashen yanayin ya nuna cewa za a samu ruwan sama a wasu jihohin Arewa, ciki har da Taraba, Kebbi, da sauransu, yayin da damina ke bankwana a gobe Litinin.
Labarai
Samu kari