Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi gargadi kan yadda mata suka rika fita da dan kamfai kan titi a taron APC a jihar Kano. Ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma jagoran jam'iyyar LP, Peter Obi ya bada labarin yadda ya cire girman kai ya wanke bandakin jirgin sama a shekarun baya.
Allah ya yi wa shugaban karamar hukumar Yusufari a jihar Yobe rasuwa. Alhaji Baba Abba Aji, ya rasu ne bayan ya yi fama da jinyar rashin lafiya a kasar waje.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Wani abin fashewa ya tashi a wani asibiti da ke.jihar Kebbi da sanyin safiya. 'Yan sanda sun bazama wajen gudanar da bincike domin gano abin da ya faru.
Wata kungiya mai suna National Grassroots Movement (NGM), ta fito ta yi zargi kan shirin da ta ce ana yi domin tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Rahotanni sun nuna cewa ma'aikatan NTA shida da wasu mutum daya dan jarida sun mutu a hanyar dawowa daga wurin daura aure a titin Gombe zuwa Yola.
Kasar Amurka ta kawo hare-hare ta sama kan 'yan ta'adda a Najeriya. An kai hare-haren ne a Sokoto. Atiku Abubakar na daga cikin manyan da suka yi martani kan harin.
Gwamna Inuwa Yahaya ya sanya hannu kan kasafin N617.95bn na 2026, inda aka ware N12bn don asusun tsaron Arewa domin yaƙi da ta'addanci da kuma samar da zaman lafiya.
Dan majalisa a kasar Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da Donald Trump ya ba da umarnin a kawo Najeriya. Ya ce an yi hakan ne don zaman lafiya.
Labarai
Samu kari