Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Sanatan Bayelsa ta Yamma, Sanata Dickson ya bayyana cewa ya yi mamaki da Majalisa ba ta amince da tura sakamkon zabe kai tsaye ta intanet ba tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa hafsun sojin saman Najeriya ya gargadi sojoji a kan duk wani yunkuri da kifar da gwamnatin da aka zaba ta hanyar dimokuradiyya.
Jirgin Arik da ke dauke da mutane kusan 100 ya samu matsala a sararin samaniya. Jirgin ya dauko mutane 800 kuma an tabbatar da cewa sun sauka lafiya a Benin.
Jirgin Arik Air ya yi saukar gaggawa a Benin sakamakon matsalar inji yayin da yake hanyar zuwa Fatakwal. Hukumar NSIB ta fadi halin da fasinjoji 80 suke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa an kaure da hayaniya a majalisa a lokacin da ake kokarin cimma matsaya a kan amincewa da gyara dokar zaben da aka yi wa kwaskwarima.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fara shirin sayar da wasu kadarorin gwamnati domin bunkasa jarin kasa da jawo 'yan kasuwa masu zaman kansu.
Masu gudanar da aikin Hajji da Umrah sun nuna damuwa kan murabus din shugaban hukumar NAHCON, wanda zai iya shafar shirye-shiryen Hajjin 2026 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisa sun fara bin bahasin wasu taraktoci 2000 da gwamnatin Bola Tinubu ta sayo saboda a raba wa manoman kasar nan.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa bata daukar matasan Najeriya ta kai su fagen daga a yakin da ta ke da Ukraine. Ta yi magana ne bayan kashe wasu matasa.
Labarai
Samu kari