Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na Neja da jami’ai 20 kan mutuwar mutane 37 da ke tsare, tare da kafa kwamiti don binciken lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na Neja da jami’ai 20 kan mutuwar mutane 37 da ke tsare, tare da kafa kwamiti don binciken lamarin.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya kare gwamnatin Bola Tinubu game da tsadar man fetur da ake a Najeriya, inda ya ce ana kukan dadi ne a fadin kasar.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Wani saƙo da ya yaɗu a kafafen sada zumunta ya yi ikirarin cewa an kama sarakunan Alabe da Babanla da matansu a Kwara bisa zargin garkuwa da mutane.
Daliban FUT Minna sun gudanar da zanga-zanga tare da toshe kofar jami’a saboda zargin yawaitar hare-haren fashi da rashin tsaro a wajen makaranta.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya mika sunayen kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar. Ya bukaci a tantance su don amincewa da su.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya ba iyalan 'yan kwallo biyar da suka rasu a kan titi gudunmuwar Naira miliyan 20 domn rade damuwa da radadi da suka shiga.
A labarin nan, za a ji kungiyoyin 'yan ta'addan da suka fi yi wa 'yan Najeriya illa, musamman daga shekarar 2020 zuwa 2025 inda aka hallaka mutane kusan 80,000.
Jigon jam'iyyar NDC mai adawa, Buba Galadima, ya yi gargaɗi cewa kafa 'yan sandan jihohi na iya zama barazana ga dimokuraɗiyya da haɗin kan Najeriya.
Labarai
Samu kari