Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta yi magana kan shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Ta ce lamarin yana gaban kotu.
Iyalai sun tabbatar da cewa gawar sanatan Nasarawa ta Arewa, Godiya Akwashiki ta iso Najeriya, kuma ana ci gaba da shirye-shiryen yi masa sutura a Abuja.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur da N20 a Najeriya. An hango yadda gidajen mai suka fara rage kudin litar man fetur a sassan Abuja.
An binne tsohon Kwamishinan Ilimi na jihar Kaduna, Alhaji Suleiman Lawal Kauru, a Zaria bayan ya rasu yana da shekaru 78 a asibitin koyarwa na ABUTH da ke Shika.
An hango tambarin Grok a hoton shugaba Bola Ahmed Tinubu da shugaban Rwanda a Faransa. Fadar shugaban kasa ta yi bayani wa 'yan Najeriya kan lamarin.
Harin da 'yan bindiga suka kai kasuwar jihar Neja ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 60. An kai hari ne mutane suna tsaka da cin kasuwa da rana.
Yara 11 sun tsinci harsasan kakkabo jiragen sama a magudanar ruwa a Maiduguri; sojoji sun killace yankin yayin da aka bai wa yaran kyautar kuɗi saboda jarumta.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya fadi abin mamaki da ya gani bayan wata mata ta tube kaya a dakin da ya kama a otel da suka hadu a wani birni.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Labarai
Samu kari