Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya jagoranci bude kamfanin sarrafa sinadarin lithium mafi girma a Afrika a jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Dandazon mutane da suka rasa gidajensu saboda matsalar tsaro a yankin karamar hukumar Bodinga ta jihar Sakkwato sun fito zanga-zanga don jawo hankalin gwamnati.
Babbar kotun jihar Kwara ta sanya ranar 22 ga Yulin 2026 domin gurfanar da Bukola Saraki kan zargin bata wa Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq suna da wallafa ƙarya.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Khamis Musa Darazo ya yaba wa Sanata Oluremi Tinubu kan shirinta na ƙarfafa mata, yana cewa hakan na rage talauci tare da bunƙasa tattalin arziƙin ƙasa.
Shirin The Power Force zai bai wa matasa 5,000 horo kan yadda ake girka mitocin lantarki masu amfani da fasahar zamani. Ga abubuwan da ya kamata ku sani.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana yadda 'yan Yahoo suka kwashe kudin wata mai shari'a.
Hanan Buhari ta ce marigayi mahaifinta, Muhammadu Buhari, ya koya mata muhimmancin gaskiya, juriya da hidimar al'umma, abin da ya gina rayuwarta.
Labarai
Samu kari