Da duminsa: Jami'an yan sanda sun harbi dan jarida a Osun

Da duminsa: Jami'an yan sanda sun harbi dan jarida a Osun

Jaridar TheNation ta saki labarin cewa jami'an hukumar yan sanda a jihar Osun sun harbi ma'aikacinsu, Toba Adedeji, a yau Talata, 31 ga watan Yuni, 2022.

ABIN LURA: Za ku iya ceton rayuwar diya mace dake cikin hadari. Bada gudunmuwarka ga Patreon na Legit

Dan jaridan na daukan rahotanni kan zanga-zangan da dalibai ke gudanarwa kan yajin aikin ASUU yayinda yan sanda suka bude wuta.

Harsashi ya sameshi a kafa.

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng

Tags: