Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Malaman Musulunci a Kano sun yi wa Amurka zazzafan martani kan tsoma baki game da Sharia'ar Musulunci da hukumar Hisbah. Za a fara alkunut a jihohi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta yi kira da babbar murya ga jama'a ga ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai don ta'aziyyar Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin 2026, inda aka ba wa wasu bangarori muhimmanci sama da wasu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa shugabannin da ke cin amanar da Allah ya ba su, za su dandana kudarsu a wurin Ubangiji ranar Lahira.
Majalisar Wakilai ta ƙi amincewa da kudirin da zai mayar da ba wa wakilai kuɗi ko kayayyaki a zaɓen fidda gwani na jam’iyyu a matsayin laifi da za dauki mataki.
Labarai
Samu kari