
Labarai







'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Benue. 'Ƴan bindigan sun hallaka mutane bakwai tare da raunata wasu da dama yayin harin.

Dan majalisar tarayya daga jihar Borno, Hon. Usman Zanna ya sake gwangwaje matasa da ayyukan yi daga ma'aikatun gwamnatin tarayya da ke fadin kasar.

Wata kotu dake zamanta a Kano ta kama wani matashi da aka sakaye sunansa da laifin cin zarafin mahaifinsa, tare da kokarin caka masa almakashi saboda hana shi kudi.

Babbar kotun jihar Kano ta bayyana cewa za ta sanar da ranar yanke hukunci jan bukatar ɓamgaren waɗanda ake ƙara a shari'ar da gwamnatin Kano ke tuhumar Ganduje.

Gwamnatin Benue ta ware hutun Easter daga Alhamis zuwa Litinin, domin ma’aikata su huta, su yi ibada da kasancewa da iyalai kafin komawa aiki ranar Talata.

Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar hauhawar farashi.

Gwamnatin Bola Tinubu Najeriya za ta tura tawaga mai ƙarfi zuwa Jamhuriyar Nijar domin isar da sakon shugaban ga Janar Abdourahamane Tchiani a gobe Laraba.

Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta bayyana cewa an samu ƙarin hauhawar farashin kayayyaki daga 23.18% a watan Fabrairu zuwa 24.23% a watan Maris, 2025.

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da gazawa wajen kare rayukan al'umma wanda ya zama silar kisan mutane 54 a Filato. Ya nemi a ba jihohi damar mallakar makamai.
Labarai
Samu kari