Ƙasar Saudiyya ta amince da ɗaukar ’yan Najeriya aiki a hukumance bayan yarjejeniya da aka ƙulla domin tsara daukar ma’aikata da kare hakkokinsu.
Ƙasar Saudiyya ta amince da ɗaukar ’yan Najeriya aiki a hukumance bayan yarjejeniya da aka ƙulla domin tsara daukar ma’aikata da kare hakkokinsu.
Rahotanni sun bayyana shirin juyin mulki a Najeriya tare da zargin Timipre Sylva da daukar nauyin kudade. Jami’an tsaro sun bankado shirin kafin kammalawa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
Wasu daga cikin gwamnoni 36 na Najeriya sun kasance tsofaffin sanatoci. Wadannan gwamnonin sai da suka fara zuwa majalisa kafin au dawo jagorancin jihohinsu.
Babban alkalin jihar Katsina ya yi tsokaci kan batun sakin wasu daga cikin 'yan bindigan da aka tsare. Ya bayyana cewa gwamnati ta nemi shawara ta fuskar shari'a.
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta ƙi kiran cire Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, tana cewa ƙoƙari ne na siyasantar da addini da raunana hukuma.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya yi tsokaci kan zargin yin cushe a dokokin haraji. Sanata Ndume ya ce akwai bambanci a abin da Tinubu ya sa wa hannu.
Sanatan Edo ta Kudu, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa yan Najeriya sun fara ganin tasirin tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, abinci ya yi araha.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi magana kan jita-jitar cewa ya gana da Rabiu Musa Kwankwaso. Fayemi ya fadi alakar da ke tsakaninsu.
Bincike ya karyata ikirarin cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya gargadi Amurka da Isra’ila kan raba Najeriya, tana cewa babu wata hujja da ke goyon bayan hakan.
Shugabar hukumar NIDCOM, Abike Dabiri-Erewata ce jami'an gwamnatin kasar Turkiyya sun yi mamakin yadda tuntuben Tinubu ya dauki hankali a Najeriya.
Labarai
Samu kari