
Labarai







Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta Najeriya (ALGON), ta tabo batun da ya sanya har yanzu gwamnatin tarayya ba ta fara tura musu kudade kai tsaye ba.

Shugaban riko na jihar Ribas da ya gaji gwamna Siminalayi Fubara ya gargadi sarakunan gargajiya kan shiga siyasa, ya bukaci su ba da hadin kai kan tsaro.

Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yabi Baban Chinedu da ya fara wa'azin kalubalantar Kiristoci a Najeriya. Asadussunnah yana tare da Baban Chinedu.

Kungiyar dattawan Arewa ta yi fatali da dakatar da Gwamna Fubara, mataimakiyarsa da ƴan Majalisar Dokoki, ta ce hakan ya saɓawa tanadin dokar ƙasa.

Shugaban Majalisar Dattawa ya karyata raɗe-raɗin cewa sanatoci sun karɓi Dala 15,000 gabanin su amince da ayyana dojar ta ɓacin da Bola Tinubu ya yi a Ribas.

Bayan rigima ta barke a Osun, gwamnatin jihar ta sake kakabawa garuruwan Ifon da Ilobu dokar hana fita daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe saboda dalilan tsaro.

Majalisar wakilai ta amince da dokar ta-baci a Rivers, amma ta ce shugaban riko zai rika kai rahoto ga su, ba ga shugaban kasa ko majalisar zartarwa ba.

Gwamnatin jihar Lagos ta yi jimamin mutuwar shugabar karamar hukumar Ayobo-Ipaja, Bolatito Shobowale, wacce ta rasu a yau Juma'a bayan doguwar jinya.

Wasu miyagu sun farmaki masallaci a jihar Kaduna yayin da masallata suke tsaka da gudanar da ibada. 'Yan sanda sun cafke wasu da ake zargi da kai harin.
Labarai
Samu kari