Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da rasuwar matar shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. Gwamna Radda ya aika da sakon ta'aziyyarsa.
Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
A labarin nan, za a ji gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya gwangwaje sarakunan gargajiya da motocin alafarma da yawansu ya kai 156 duk da talauci a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri ya maimaita kiran ba gwamnoni da shugaban kasa damar yin wa'adim shekara shida daya tilo ba tare da tazarce ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Shuaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya sanar da cewa tsoron barazanar Iran ne ta sanya Amurka rage jami'anta a Najeriya a kwanakin baya.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana dalilan da ya sanya sojojin sama suka kai hari a kasuwar Jilli da ke jihar Borno tare da ba da umarnin gudanar da bincike.
Labarai
Samu kari