Kungiyar Izala a jihar Kaduna ta kira taron gaggawa a Zaria da Sabon Garin Zaria tare da kira a dakatar da tafsiri saboda rikicin masallaci da ya taso.
Kungiyar Izala a jihar Kaduna ta kira taron gaggawa a Zaria da Sabon Garin Zaria tare da kira a dakatar da tafsiri saboda rikicin masallaci da ya taso.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin tsaron kasar nan sun yi aiki tare wajen bin wasu kudi da aka samu dangatawa da kokarin kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya taya daukacin al'ummar musulmi na Najeriya da na duniya bisa shigowar watan azumin Ramadan.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya saukakawa ma'aikata saboda azumin watan Ramadan. Gwamna Nasir rage musu lokacin tashi daga aiki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sako ga al'ummar Musulmai da Kiristoci a Najeriya. Ya bukaci su yi amfani da lokutan ibada na azumin Ramada da Lent.
Rahotanni daga karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun tabbatar da mutuwar mutane 37 sakamakon shakar iskar gas mai guba a ramin hakar ma'adanai.
Shugaba Tinubu ya sanya wa sabuwar dokar zaɓe ta 2026 hannu yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan Majalisar Dokoki ta soke dokar 2022 don inganta tsarin zaɓen ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa bincike ya karya ikirarin Femi Fani Kayode, tsohon Ministan da ya yi ikirarin cewa ana safarar al'aurar maza zuwa kasar China.
Tsohon kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mike Igini, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dokar zabe ta shekarar 2026.
Shehun Borno, Abubakar Umar Elkanemi ya wakilci Mai Alfarma Sarkin Musulmi wajen sanar da ganin jinjirin watan Ramadan a Najeriya, karo na farko cikin shekaru 20.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
Labarai
Samu kari