A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf kan zama yaronsa a siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf kan zama yaronsa a siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa kuma mai neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da zaben 2027.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya bayyana na'ukan dabbobin da ya kamata a yanka a layya, lokacin yanka a layya da yadda za a raba naman layya da sauransu.
Ma'aiatar harkokin cikin gida ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su sa kasar a addu'a a wannan lokaci na ibada, tana mai tunatar da su muhimmancin taimakon juna.
Hukumar INEC ta shigar da kara gaban kotun daukaka kara tana neman a jingine hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke na soke wani bangaren jadawalin zaben 2027.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Wani Fasto ya bayyana cewa ba za su yarda kan yadda aka ba Musulmi takara a jihar Filato. Ya ce Sheikh Jingir ne ya jawo aka ba Musulmi takara a APC.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
Wasu ‘yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari fadar Sarkin Yashikira da ke jihar Kwara inda suka sace mata da yara tare da ƙona wasu sassan fadar.
Rundunar Operation Hadin Kai da ke aiki a Arewa maso Gabas ta bayyana cewa tana shirye domin magance barazanar Boko Haram a lokacin babbar sallah.
Akalla mutum takwas ne aka rahoto sun mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin Fulani da Kamuku a Tegina, jihar Neja, bayan wani dan majalisa ya bada kyautar N10m.
Labarai
Samu kari