Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
CBN ya buɗe asusun dala da fam ga hukumar PFIPC da ake zargin ta bogi ce, tana mai cewa ba a taɓa amfani da asusun ba, lamarin da ya saɓa da bayanin Akanta Janar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa sabbin mutane 26 a hukumomin gwamnatin tarayya guda 10, inda Ayo Fayose da Junaid Bindawa suka samu manyan mukamai a sabbin naɗe-naɗen
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wani ɗan Sudan da wasu mutum uku da ake zargi da taimaka wa kungiyar ISWAP, tare da ƙwato kayayyaki a Borno da Yobe.
ICPC ta yi wa Femi Gbajabiamila tambayoyi kan badakalar PFIPC, bayan Adeyemi Adeniyi ya zarge shi da karbar Naira miliyan 400 da neman kashi 48 cikin 100.
An kashe makiyaya uku a jihar Filato bayan harin da aka kai musu a Riyom. Kungiyar MACBAN ta zargi matasan Berom, amma BYM ta musanta wannan zargin.
Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Tinubu da boye Naira tiriliyan 12.8 a kasafin 2026, yana bukatar cikakken bayani da binciken Majalisar Tarayya.
Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa kwamandojin kungiyar Ansaru biyu, Abubakar Abba da Mahmud Usman, hukuncin daurin rai da rai kan laifukan ta'addanci 32.
Labarai
Samu kari