Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda na Zamfara mai kula da ayyuka, DCP Asbagu Aliyu Muhammad, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.
Tsohon kwamishinan hukumar INEC, Festus Okoye, ya yi gargaɗin cewa sayen ƙuri’u da rashin tsaro na iya yin tasiri sosai kan zaɓen Najeriya na 2027.
Kungiyar SERAP ta bukaci Bola Tinubu ya binciki zargin karkatar da N78.8bn na tallafin tsabar kudi, tare da dawo da kudaden gwamnati da aka kashe ba bisa ka’ida ba.
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na Labour Party, Datti Baba-Ahmed, ya zargi gwamnatin Muhammadu Buhari da kasancewa mafi cin hanci a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci Najeriya ta samu shugabannin da za su fifita amfanin jama’a kan son kai, yayin da Boss Mustapha ke bikin cika shekaru 70.
Hadimin Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, Victor Bobai, ya kare Ministan Tsaro Christopher Musa kan kalamansa game da tsohon gwamna Nasir El-Rufai.
Kachalla Auta, fitaccen shugaban ’yan bindiga a Zurmi, Zamfara, ya mutu yayin arangama da jami’an tsaro, bayan an kashe wasu mayakansa tare da kwato babura.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya gargadi sarakunan gargajiya da su nisanci siyasa, yana mai cewa dole ne kujerar sarauta ta kasance tsaka-tsaki.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Jimoh Ibrahim, ya bayyana dalilin da ya sa ya ce ba za a kama Shugaba Tinubu a Amurka yayin taron UNGA ba.
Labarai
Samu kari