
Mutane







Sakataren kungiyar Izala na kasa, Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe ya yi jimamin rasuwar malaminsa, Malam brahim Bawa Gwani da ya rasu yana da shekara 70.

An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.

Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.

Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha

Sanata Natasha Akpoti ta zargi Godswill Akpabio da taba jikinta da mata kalaman soyayya masu motsa sha'awa. Natasha ta ce ya taba magana a kan zoben auren ta.

Malamin addinin Musulunci na duniya, Sheikh Abu Ishaq Al-Huwaini ya rasu a kasar Masar. Malamin ya shafe shekaru 69 a duniya kuma ya kasance malamin Hadisi.

Wata matashiya daga jihar Abeokuta, mai suna Temitope Adenike ta tuno yadda aka ci zarafinta, aka rika lalata da ita har ta samu ciki a hanyar Libiya.

Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya rama miyagun maganganu da Nasir El-Rufa'i ya fada a kansa a baya.

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi godiya ga kungiyar UFUK Dialogue bayan karrama shi da lambar yabo kan samar da zaman lafiya da fahimtar juna a Najeriya.
Mutane
Samu kari