Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Jarumin Nollywood, Don Richard ya nemi taimako bayan ya sayar da mota don jinya, matarsa ta gudu. An roƙi 'yan Najeriya su taimaka masa da N30m don ya yi magani.
Marigayi Dr Ibrahim Bello ya shafe shekara 10 a kan mulki bayan zama Sarkin Gusau a 2015. Ya rike mukamai da dama ciki har da aikin koyarwa kafin sarauta.
Bayan rasuwar Muhammadu Buhari a ranar 13 ga watan Yulin 2025, Legit Hausa ta tattaro bayani game da 'ya'yan tsohon shugaban kasar 8 da suke da rai.
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
A yau Lahadi aka sanar da rasuwar shugaba Muhammadu Buhari a London. Buhari ya rasu bayan fama da rashin lafiya a London. Mun kawo tarihin rayuwar Buhari.
Wannan rahoto ya duba muhimman gudunmawar da za a ci gaba da tunawa da su a game da Dantata — daga ilimi da lafiya zuwa taimakon gaggawa, addini da ci gaban al’umma
Aminu Alhassan Dantata na cikin mutanen da suka mutu a wasu kasashe, Dubai, aka birne su a Madina, Muhammad Al-Badr na Yemen ya rasu a London an birne shi a Madina.
Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya taba bayyana cewa yana fatan cikawa da imani idan lokaci ya yi. Ya yi maganar ne shekara biyu kafin rasuwar shi.
Mutane
Samu kari